Arewa
Gwamna Uba Sani ya kwarara yabo ga gwamnatin Bola Tinubu inda ya ce babu wani shugaban kasa da ya zuba jari a harkar noma kamarsa cikin shekaru biyu da suka wuce.
Malam Uba Sani ya miƙa sakon ta'aziyya da alhini bayan samun labarin rasuwar Alhaji Ramalan Yero, mahaifin tsohon gwamnan Kaduna, Mukhtar Ramalan Yero.
Asibitin ƙashi na Jos ya fara aiki bayan shekaru huɗu. Za a rika kula da masu lalurar ƙasusuwa, tsokoki, jijiyoyi, da sauran abubuwan da suka shafi motsin jiki.
Rikici ya barke a jami'ar Katsina kan zaɓen VC. 'Yan takara sun soki zaɓen, sun zargi shugaba mai barin gado da nuna son zuciya domin wanda yake so ya samu nasara.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa an harbe wani matashi da bindiga a lokacin bikin naɗin sarauta a Gwoza, jihar Borno da ke Arewa maso Gabas.
Ana ci gaba da muhawara kan wakokin Mamman Shata da Dauda Rarara. Yayin da wasu ke ganin Rarara shi ne shatan zamani wasu na ganin Rarara bai kamo kafar Shata ba.
Bayan Gwamna Babagana Umara Zulum ya haramta sayar da giya a Borno, Babban limamin Musulunci a jihar ya yaba da matakin da gwmanan ya ɗauka saboda tarbiyya.
Gwamnonin Arewacin Najeriya sun nuna amincewarsu da samar da rundunar 'yan sandan jihohi. Sun bukaci majalisar tarayya ta gaggauta daukar mataki kan hakan.
Gwamnonin jihohin Arewa sun gudanar da taro kan matsalolin da suka addabi yankin. Sun ba gwamnati shawara kan matsalar rashin tsaron da ake fama da ita.
Arewa
Samu kari