Arewa
Wani limamin cocin Katolika a jihar Neja, Rabaran Fr. James Omeh tare da wata mace sun rasa rayukansu da ambaliyar ruwa da yi awon gaɓa da motarsa a Gulu.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya tabo batun abubuwan da suke sanya shi nadama a shekaru shida da ya kwashe yana kan madafun ikon jihar.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar da Peter Obi sun gana da shugabannin siyasa daga jihohin Arewa 19 a Abuja, yayin da 2027 ke karatowa.
Mun samu rahoton cewa jami’an ‘yan sanda sun tabbatar da mutuwar wani mai gadin fada bayan wani gangamin dawakai ba bisa ka’ida ba a Gumel, jihar Jigawa.
Rikici tsakanin maharba da makiyaya ya jikkata Fulani tara a Bali, Taraba. Lamarin ya samo asali ne daga gardama kan shayar da dabbobi ruwa a rijiyar garin.
Yayin da ake fama da matsaloli daban-daban game da hakar man Kolmani a bakin iyakar Gombe da Bauchi, gwamnatocin jihohin 2 sun gana da wakilan NNPCL.
Kungiyar kiristoci reshen Arewacin Najeriya (CAN) ta bayyana jin daɗinta da bayanan da gwamnatin Zamfara ta yi kan Zainab da ake zargin ta canza addini.
Yayin da jihar Katsina ke fama da hare-haren yan bindiga, Sarkin Daura Alhaji Faruq Umar-Faruq ya bayyana abin da ya fi ta’addanci muni saboda illa ga muhalli.
Z a ji cewa tsohon Minista, Muktar Shagari ya ce Arewa za ta marawa Tinubu baya a 2027, yayin da APC ta bayyana shi dan takararta a babban zabe mai zuwa.
Arewa
Samu kari