Arewa
Rahotanni daga kauyen Ƴar-Doka da ke yankin ƙaramar hukumar Kubau a jihar Kaduna sun nuna cewa almajirai akalla 11 sun mutu wani ramin haƙar ƙasa.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago ya sanar da hana hawan sallah da duk wasu shagulgula domin zaman makoki da alhinin mutanen da suka mutu a ambaliyar Mokwa.
Kotun kolin Najeriya ta matso da ranar yanke hukunci kan dambarwar masarautar Gwandu da ke jihar Kebbi saboda hutun sallah, za a yanke hukunci ranar Laraba.
Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya umarci dukkan hakiman masarautarsa su fara shirin hawan babbar sallah da za a gudanar cikin makon nan da muke ciki.
Fitaccen malamin addinin musulunci kuma kwamishinan harkokin addinai na jihar Sakkwato, Sheikh Dr. Jabir Sani Maihula ya yi rashi, mahaifinsa ya rasu a Sakkwato.
Sanata Abubakar Bello ya ba da N50m ga garin Mokwa da ambaliya ta shafa, yana mai in ta'aziyyar wadanda suka rasu da kuma roƙon Allah ya mayar da asarar da akayi.
Aƙalla mutum 43 aka kashe a hare-haren da 'yan bindiga suka kai Gwer da Apa a jihar Benue. Maharan sun kai farmaki da dare, inda suka buɗe wuta a garuruwan.
Dr. Lamido ya nemi Kudu maso Yamma su fitar da dukkan ‘yan takarar shugaban kasa a 2027, sannan a bai wa Kudu maso Gabas dama a 2031 don adalci da daidaito.
Tsohon ministan sadarwa, Farfesa Isa Pantami ya mika sakon jaje ga al'ummar Mokwa da ke jihar Neja bisa ambaliyar ruwan da ta afku a yankin da ke jihar Neja.
Arewa
Samu kari