Arewa
TCN ya sanar da daukewar wuta na kwana huɗu a Arewa maso Gabas don kafa sabbin turaku. Za a dauke wutar gaba daya a Yola da Jalingo, amma wasu yankuna za su iya samu
Majiyoyi da muke samu sun tabbatar da cewa rundunar ‘yan sandan Benue ta kama wani Sufetan dan sanda da wasu biyu da ake zargin sun saci wayoyin lantarki a Makurdi.
Mutanen kauyen Langai a karamar hukumar Mangu, sun shiga cikin jimami bayanwasu mahara sun kona musu gidaje. Sun nuna yatsa ga 'yan kabilar Berom.
A Imo, wasu ƴan bindiga da ake zargin ƴan IPOB ne sun kashe direbobi biyu sun kona tirela. An bukaci gwamnati ta shawo kan hare-haren da ake yi wa Hausawa.
‘Yan bindiga sun kai hari a Karongi, Baruten da ke Kwara, ina suka kashe mutum ɗaya, suka ƙone gidaje. An ce sojoji da 'yan sa kai sun fatattake su daga baya.
Hon. Aminu DanHamidu, shugaban karamar hukumar Bindawa a jihar Katsina, ya rasu bayan fama da rashin lafiya. Gwamnati da al’umma sun yi jimamin wannan rashi.
Yayin da ake bukukuwan sallah, Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero ya daga darajar mawaki Aminu Ladan Abubakar (Alan Waƙa) daga Ɗan Amanan Bichi zuwa Ɗan Amanan Kano
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa 'yan bindiga sun kuma kai wani mummunan farmaki a masallacin Dole Moriki da ke Zurmi a jihar Zamfara.
Rikicin sarauta ya sake barkewa a kauyen Muye da ke ƙaramar hukumar Lapai, ta jihar Niger bayan tsohon dagacin kauyen ya koma fada da karfi domin kwace kujerarsa.
Arewa
Samu kari