Arewa
Shugabannin ƴan bindiga 8 sun mika wuƙarsu, sun saki mutum 16 a Najeriya, sun sha alwashin daina ta’addanci da rungumar zaman lafiya a yankunan jihar.
Wasu gungun matasa sun fito kan tituna domin gudanar da zanga-zangar nuna adawa da matsalar rashin tsaro a jihar Benue. Sun bukaci ta gaggauta shawo kan matsalar.
Hatsabibin dan bindiga, Ado Aliero ya yi jawabi a taron sulhu da aka gudanar a yau Asabar 14 ga watan Yunin 2025 a jihar Katsina da ke Arewacin Najeriya.
Yayin da Hisbah ke kokarin gyara tarbiyya a Katsina, matasa sun kai hari ofishin Hisbah a Tandama, karamar hukumar Danja ta jihar, bayan sabani da jami’anta.
Yayin da ake ci gaba da hallaka yan bindiga, rikakken ɗan ta'adda, Ado Aliero ya gayyaci zaman sulhu a karamar hukumar Danmusa da ke jihar Katsina.
Wani rahoto da muka samu ya tabbatar da cewa kotun Shari’ar Musulunci da ke Rigasa ta hana wani matashi, Salisu Salele kusantar tsohuwar budurwarsa, Bilkisu Lawal.
Mummunan hatsari a Kaduna-Zariaya kashe mutum takwas 'yan gida daya, ciki har da mai juna biyu. An ce direban motar ya tsere bayan wannan aika-aika.
An kama ɗan ƙasar China a Borno yayin da sojoji ke gudanar da ayyukan yaƙi da ta'addanci. Sojoji sun kuma kama wasu masu ba 'yan ta'adda kayayyaki da bayanai.
NiMet ta yi hasashen za a samu ruwan sama mai hade da tsawa a Najeriya a ranar Juma'a. A Arewacin kasar, ana sa ran Kano, Kaduna da jihohi 14 za su samu ruwa.
Arewa
Samu kari