Arewa
NiMet ta ce za a yi ruwan sama da tsawa a Arewa ranar Alhamis, 17 ga Yuli, 2025; sauran yankuna za su sami ruwa kaɗan, kuma an shawarci jama'a su yi taka tsantsan.
Diyar marigayi tsohon shugaban kasa, Hadiza Mohammed ta bayyana yadda suka ci N15 da aka rage musu bayan sayayya, amma Buhari ya kore su saboda rashin kai canji.
Gwamnonin Arewa maso Yamma sun ayyana gobe Talata, 15 ga watan Yuli, 2025 a matsayin ranar hutu domin girmamawa da Muhammadu Buhari da ya rasu jiya Lahadi.
Najeriya ta yi jimamin rasuwar manyan mutane a 2025, ciki har da Buhari, Dantata, Farfesa Jibril Aminu, da sarakunan gargajiya; Oba Adetona da Olakulehin.
Hukumar NiMet ta yi hasashen ruwan sama da tsawa a sassa da dama na Najeriya yau Lahadi, inda ta bukaci jama’a su shiryawa haɗarin ambaliya da iska mai ƙarfi.
Gwamnatin jihar Katsina ta dakatar da wasu jami’an gandun daji da hakimin kauye saboda zargin mamaye dazuka da filayen kiwo a Ingawa bayan korafi Fulani.
Jihar Kano ta ɓukaci Majalisar Wakilai ta duba yiwuwar ƙara jiha 1 da sababbin kananan hukumomi 26 daga cikin 44 da ake da su, jihar na da faɗin ƙasa da jama'a.
Gwamna Ahmadu Fintiri na Adamawa ya sanya dokar hana fita daga safiya zuwa dare a karamar hukumar Lamurde da ke jihar bayan barkewar rikici a kauyuka.
Mazauna yankin Bunyun, dake Bashar a karamar kukumar Wase ta kihar Plateau sun tsere daga gidajensu sakamakon hare-haren 'yan bindiga da ya yi tsanani a yankin.
Arewa
Samu kari