Arewa
A labarin nan, za a ji cewa tsohon sakataren gwamnatin kasar nan, Babachir Lawal ya bayyana cewa gwamnoni da sauran 'yan siyasar Arewa za su gamu da matsala.
Kansilolin Chanchaga sun dakatar da ciyaman dinsu, Aminu Ladan bisa zarge-zargen karkatar da dukiya, rashin bin doka da kin gabatar da bayanan kudade ga majalisa.
Bayan sukar Bola Tinubu da Rabi Musa Kwanwkaso ya yi, tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal ya mara masa baya kan watsi da yankin Arewa.
Masu ruwa da tsaki a al'ummar Arewa maso Yamma sun miƙawa kwamitin Majalisar Dattawa buƙatarsu ta ƙara kirkiro sababbin jihohi takwas a yankinsu.
Mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin jaridu, Abdulaziz Abdulaziz ya musanta zargin cewa gwamnatin Tinubu tana nunawa Arewa wariya wajen ayyuka.
NiMet ta hasashen ruwan sama daga Litinin zuwa Laraba a fadin Najeriya tare da yiwuwar ambaliya a Bauchi, Filato, Jigawa, Kaduna da wasu jihohin Arewa biyu.
A labarin nan, za a ji cewa Farfesa T. A Muhammad Baba ya ɗora alhakin taɓarɓarewar yankin Arewa a kan sakaci da barin shugabanni suna abin da suka ga dama.
Yan bindiga sun kashe wasu daga cikin mutane fiye da 50 da suka yi garkuwa da su a jihar Zamfara da ke Arewacin Najeriya duk da karbar miliyoyin kudin fansa.
An samu wani mummunan hatsarin jirgin ruwa a jihar Neja. Lamarin ya auku me bayan wani jirgi da yake dauke da fasinjoji ya kife a tsakiyar kogi yana cikin tafiya.
Arewa
Samu kari