Arewa
Shugaba Bola Tinubu ya tabbatar da cewa zai kori ministocinsa da suka gaza yin katabus a gwamnatinsa musamman wurin kawo abubuwan ci gaba ga ƴan Najeriya.
Duk da umarnin kotu kan tuge Muhammadu Sanusi II daga kujerar sarautar Kano, Hakimai da shugabannin addini na ci gaba da nuna goyon baya ga Sarkin.
Wata babbar kotun jiha da ke birnin Makurdi ta dakatar da Gwamna Alia Hyacinth na jihar Benue game da binciken tsohon gwamna, Samuel Ortom daga 2015 zuwa 2023.
Firaministan Birtaniya, Rishi Sunak ya yi magana kan cewa a yau ba sai mutum ya mallaki digiri zai yi nasara ba. Mutane na mayar masa da martani daga fadin duniya.
Mataimakin gwamnan jihar Kano, Abdulsalam Aminu Gwarzo ya kai ziyara wurin Sarki Muhammadu Sanusi II a fadarsa duk da umarnin Babbar Kotun Tarayya.
Yayin da ake ci gaba dambarwar sarautar jihar Kano, wani lauya mai suna Wale Adeagbo ya yi karin haske kan umarnin kotuna masu cin karo da juna da aka bayar.
An gano jami'an sojoji da ƴan sanda makare kusa da fadar Nasarawa bayan umarnin babbar kotun jihar Kano kan tuge Aminu Ado Bayero daga fadar ƙarfi da yaji.
Ƴan bindiga sun gindaya sharuda ga wasu manoma a yankin Unguwar Jibo da Nasarawa da ke karamar hukumar Kachia a jihar Kaduna kan laifuffukan da suka aikata.
Jama'a sun shiga ɗimuwa bayan jin karar harbe-harbe masu tayar da hankali daga fadar Nasarawa inda Sarkin na 15, Aminu Ado Bayero ke zaune a jihar Kano.
Arewa
Samu kari