Arewa
Duk da shari’ar masarautu da ake yi kotu, Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero ya samu tarba daga Kanawa bayan sallar Juma’a a fadarsa da ke Nasarawa.
Dan takarar shugaban kasa karkashin jam’iyyar LP, Peter Obi ya ziyarci Tijjani Babangida a jihar Kaduna bayan ya gamu da hatsarin mota a watan Mayu.
Hatsabibin ɗan ta'adda, Bello Turji ya fitar da wani sabon faifan bidiyo da ya ke ƙaryata hukumomin Nijar cewa sun cafke mayakinsa, Baleri inda ya nuna shi a bidiyo.
Babbar Kotun Tarayya da ke jihar Kano ta fara sauraran shari'ar da aka shigar kan masarautun jihar bayan Abba Kabir ya rushe su tare da nada sabon Sarki.
A samu sabani a majalisar dattijai kan kokarin hana makiyaya yawo a Najeriya. Sanatocin Arewa sun ce dokar za ta shafi hakkin 'yan kasa wanda suna da damar yawo
Wasu ƴan bindiga sun kai hari fadan sarkin Ninzo a karamar hukumar Sanga da ke jihar Kaduna inda suka yi awon gaba da matarsa a cikin daren jiya Laraba.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasiru El-Rufai ya yi fatali da binciken kwamitin Majalisar jihar ke yi game da gwamnatinsa inda ya bugi kirji kan yadda ya gudanar da mulki.
Tsohon ministan Najeriya, Farfesa Isa Ali Pantami ya sanar da rasuwar yayan mahaifiyarsa, Malam Abubakar Audu wanda ya rasu yana da shekaru 110 a duniya.
Kamfanin rarraba wutar lantarki na kasa (TCN) ya sanar da kammala gyaran wuta a yankin Arewa maso gabashin Najeriya. A yau Talata kamfanin ya sanar da kammala aikin.
Arewa
Samu kari