Arewa
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana rashin adalci a matsayin babban abin da ya jawo rashin tsaro a Arewacin Najeriya inda ya nuna damuwa kan yadda matsalar ke karuwa.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya amince da tura Abdullahi Sarki (Jakadan Garko) domin zama wakilinsa a karamar hukumar Nassarawa kafin tura sabon hakimi.
Gwamnatin jihar Neja ta tabbatar da cewa mutum 2 ƴan uwan juna sun rasa rayuwarsu sakamakon haɗarin jirgin ruwan da ya rutsa da su a ranar Alhamis da ta wuce.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang ya haramta tare hanyoyi da wasu ke yi yayin ibadar Musulmai ko Kiristoci a fadin jihar baki daya domin samun daidaito.
Rundunar ƴan sanda a jihar Katsina ta tabbatar da mutuwar mutane bakwai a harin da ƴan bindiga suka kai a karamar hukumar Danmusa da ke jihar a jiya Asabar.
Bayan shan suka, fitaccen lauya a Kano, Abba Hikima ya wallafa wata hira da Farfesa Mamman Yusufari SAN inda lauyan ya tabbatar da abin da Hikima ya fada.
Yayin da ake ci gaba da dambarwa kan masarautun Kano, Farfesa Farooq Kperogi ya yi tsokaci kan lamarin inda ya bukaci Abba Kabir ya guji rushe fadar Nassarawa.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko ya yi magana kan siyasar uban gida da aje yi a Najeriya inda ya bayyana matsayarsa kan haka.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya gargaɗi sarakuna su daina bayar da izinin haƙar ma'adanai ga gurɓatattun mutane domin hakan barazana ce ga tsaro.
Arewa
Samu kari