Arewa
Gwamna Ahmed Aliyu na jihar Sokoto ya tube sarakuna akalla 15 bayan hawansa karagar mulkin jihar tare da kirkirar sabuwar doka da za ta rage ikon Sultan.
Shugaban kungiyar Patriot for the Advancement of Peace and Social Development (PAPSD), Dakta Sani Shinkafi, ya fadi hanyar shawo kan rashin tsaro a Arewa maso Yamma.
Yayin da ake dambarwa kan sarautar Kano, lauyoyin da ke kare Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero sun janye daga shari'ar da ake yi kan wasu zarge-zarge.
Majalisar dattawa ta gama karanta kudurin kawo hukumarr cigaba a Arewa ta tsakiya. Hukumar za ta rika kawo ayyukan cigaba da tallafawa al'umma idan aka kafa da ita.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya mayar da Cif Jonathan Zamuna zuwa kan karagar mulkinsa bayan da tsohon Gwamna El-Rufai ya tuɓe masa rawaninsa.
Sanata Muhammadu Danjuma Goje ya bukaci shugaba Bola Tinubu ya saka yankin Arewa maso gabas cikin ayyukan titi da gwamnatin tarayya ke kokarin farawa.
Gwamnan jihar Benuwai, Rabaran Hyacinth Alia ya sanar da sa dokar zaman gida a ƙaramar hukumar Ukum da kewaye biyo bayan ɓarkewar zanga-zanga a yankin.
An sake yin karin kudin wutar lantarki ga 'yan tsarin 'band A' da ke ƙarƙashin ikon kamfanin rarraba wutar na Kaduna (KAEDCO) daga N206.80/kWh zuwa N209.5/kWh.
Allah ya yiwa uwargidan mataimakin gwamnan jihar Niger, Mohammed Umaru Bago rasuwa. Gwamnan da kansa ya bayyana hakan ta shafinsa na X inda yake ta'aziyyarta.
Arewa
Samu kari