Arewa
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya zargi gwamnatin da ta shude da zaftare makudan kudi na giratuti inda kuma ba a mayar da su asusun gwamnati ba.
Cibiyar dabbaka shari'ar Musulunci ta gargadi gwamnatin jihar Sokoto kan wasa da iko da kuma darajar da Sultan ke da shi musamman a idon Musulman Najeriya.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wata 'yar kunan bakin wake ta tayar da bam yayin da ake zaman makoki a karamar hukumar Gwoza da ke jihar Borno a Arewa maso Gabas.
Akalla mutane 8 ake fargabar sun rasa rayuwarsu yayin da wani gini ya rufta kan ma'aikata da masu fakewa ana tsaka da ruwan sama a Kuntau a cikin birnin Kano.
Akalla masallata 14 ne suka rasa rayukansu suna tsaka da sallah a masallacin Juma'a bayan tirela ta hau kansu a karamar hukumar Kura da ke jihar Kano.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya roki 'yan Najeriya su yiwa Bola Tinubu adalci wurin kimanta gwamnatinsa yayin da ya ke kokarin inganta Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya amince da kawo dauki ka 'yan Najeriya inda zai raba N50,000 ga iyalan kasar har miliyan 3.6 da ke yankunan kasar baki daya.
Rahotanni sun nuna cewa zuwa yanzu mutum 23 sun rasu sakamakon harin wuta da aka kai masallaci a Larabar Abasawa da ke ƙaramar hukumar Gezawa a Kano.
Rahotanni sun tabbatar da cewa al'ummar yankin Magami da ke karamar hukumar Gusau sun barke da murna bayan Dogo Gide ya dawo yankinsu saboda yin noma.
Arewa
Samu kari