Arewa
'Yan bindiga sun hallaka shugaban matasa na kungiyar Miyetti Allah a jihar Plateau mai suna Yakubu Muhammad a daren jiya Alhamis 18 ga watan Yulin 2024.
Kungiyar Ohanaeze ta kabilar Ibo ta umurci yan kabilar su nisanci zanga zanga a dukkan sassan Najeriya saboda kaucewa fadawa rikici da suka saba yi a baya.
Gwamnatin tarayya ta bayyana hotuna da bayanan fursunoni 69 da suka tsere daga gidan gyaran hali na Suleja a jihar Neja bayan makonni 11 da gudurwarsu.
Wata kotun shari’ar Musulunci da ke zamanta a Rijiyar Zaki, ta sanya ranar 1 ga Agusta domin yanke hukunci kan matashin da ake zargin ya kashe masallata a Kano.
Dan Gwamna Babagana Umara Zulum ya karyata zargin da ake masa na an tsare shi a kasar Indiya bisa laifin kashe wani dan kasar China a gidan rawa da daddare.
Gwamnatin jihar Kaduna, karkashin jagorancin Malam Uba Sani, ta nisanta kanta da bidiyon cin zarafin da aka yi wa Dan Bilki Kwamanda. An zane shi da bulala.
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya bayyana dalilin da ya sanya ake samun karuwar matsalar rashin tsaro a jihar. Gwamnan ya ce laifin ta'ammali da kwayoyi ne.
Gamayyar kungiyar CNYS ta sanar da ficewarta daga zanga-zangar da aka shirya gudanarwa a fadin kasar nan kan halin yunwa da matsin tattalin arzikin da ake ciki.
Gwamnatin jihar Borno ta ƙaryata labarin da ake yadawa cewa dan Gwamna Babagana Zulum ya hallaka wani ɗan Indiya a gidan Gala bayan samun hatsaniya.
Arewa
Samu kari