Arewa
Kungiyar matasan Arewa ta Arewa Youth Ambassadors (AYA) to kori shugabanta, Yahaya Abdullahi, inda ta zarge shi da son rai da kabilanci.l, tare neman a yi bincike.
Ruwan sama mai karfi ya ruguza gidaje da dama a kamar hukumar Michika a jihar Adamawa. Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri ya yi alkawarin kai musu tallafi.
Manyan malaman addinin Musulunci a Arewacin Najeriya sun rabu gida biyu kan ko ya halasta a fita zanga-zanga saboda tsananin rayuwa da ake fama a kasar.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya nada dan tsohon gwamnan jihar Kwara, Cornelius Oluwasegun Adebayo a matsayin shugaban hukumar NALDA da ke kula da harkokin noma.
Ana fargabar gobara ta jawo asara mai tarin yawa a fadar Sarkin Kano bayan iftila'in da ya faru a daren jiya Juma'a 12 ga watan Yuli 2024 a fadar da ke Kofar Kudu.
Fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Sani Umar Rijiyar Lemo ya caccaki matasa kan zanga-zanga inda ya ce ba su da tarbiyya ganin yadda suke cin mutuncin malamai.
An tafka babban rashi bayan rasuwar babban limamin masallacin Juma'a da ke birnin Jos a jihar Plateau, Sheikh Lawal Adam Abubakar yana da shekaru 80.
Hankulan jama'a sun kwanta bayan da hukumar gudanarwar gidan namun dajin Jos ta sanar da kamo kurar da ta tsinke. An bayyana cewa an sumar da ita kuma na mayar keji.
Sanata Barau I. Ji brin ya ce akwai alamu mai karfi cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai sanya hannu kan kudirin kafa hukumar hukumar raya Arewa maso Yamma (NWDC).
Arewa
Samu kari