Arewa
Jam'iyyar PDP reshen jihar Kaduna ta zabi tsohon kwamishina a jihar Kaduna, Edward Percy Masha a matsayin sabon shugabanta bayan gudanar da zabe.
Yayin da ake yada jita-jitar komawarsa APC, Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Plateau ya musanta rade-radin inda ya ce babu kamshin gaskiya a cikin labarin.
Sakamakon ambaliya da ta amamaye garin Maiduguri a makon baya, mawaki Dauda Kahutu Rarara ya fitar da sabuwar waka inda ya jajantawa wadanda ambaliyar ta shafa.
A cikin labarin nan, za ku ji cewa jagororin kungiyoyin matasa sama da 60 sun janye daga shiga gagarumin zanga-zangar adawa da manufofin gwamnatin tarayya.
Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya ba al'ummar Maiduguri tallafin N100m domin agazawa waɗanda ambaliyar ruwa ta shafa, ya yi addu'a ga mamata.
Mazauna garin Bode Sa'adu da ke karamar hukumar Moro a jihar Kwara na cikin alhini sakamakon mamakon ruwan sama da ya haddasa ambaliyar da ta nutsar da gidajensu.
Bayan sake fitar da bidiyo da dan ta'adda, Bello Turji ya yi, Sheikh Murtala Bello Asada ya sake kalubalantarsa inda ya tabbatar ana daukar nauyin ta'addanci.
Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal ya ce bayanai sun nuna tsohon gwamnan da ya gada, Bello Matawalle na da hannu dumu-dumu a harkokin ƴan fashin dajin jihar.
Bayan shafe tsawon lokaci yana jagorantar makarantar a matsayin mukaddashin shugabanta, Farfesa Mohammed Laminu Mele ya zama shugaban Jami'ar Maiduguri.
Arewa
Samu kari