Arewa
Gwamnatin jihar Zamfara ta yi magana kan dalibanta da ke zube a kasar Cyprus inda ta ce ta himmatu wurin shawo kan matsalolin da suke fama da su.
Sanatocin Arewa sun bayyana gamsuwa da yadda shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gaggauta daukar mataki a kan batun yaran da gwamnatinsa ke kokarin daurewa.
Rundunar sojojin saman Najeriya ta yi luguden wuta a kan wasu yan bindiga da su ka yi yunkurin hana gyara layukan wuta da ke kawo haske ga Arewa.
Ana fama da matsalar yan bindiga, gwamnatin jihar ta tabbatar da bullar wasu masu alaka ta addini da ake kira Lakurawas da suke ayyukansu a kananan hukumomi biyar.
Kungiyar masu kafafen yada yada labarai ta Northern Broadcast Media Owners Association (NBMOA) maka tashar talabijin din Arewa24 da wasu guda bakwai a gaban kotu.
Gwamnatin jihar Borno ta gurfanar da kananan yara uku da wasu mutane 16 a gaban kotu kan zargin sun ci amanar kasa a zanga zangar da suka gudanar a Agusta.
Shugaban gidan rediyon kare hakkin bil'adama da ke Abuja, Ahmed Isa ya dakatar da shirin Brekete Family saboda bacin rai kan gurfanar da kananan yaran Arewa a kotu.
Wata kungiyar Arewa ta ‘National Youth Alliance ta caccaki gwamnatin Bola Ahmed Tinubu game da gurfanar da kananan yara a gaban kotu kan zargin cin amanar kasa.
Yayin da ake cece-kuce kan tsare yara ƙanana na tsawon watanni uku, Kungiyar Dattawan Arewa sun yi martani tare da yin Allah wadai kan matakin hukumomi.
Arewa
Samu kari