Arewa
Malam Nasir El-Rufai da mutanensa sun kawo wani shiri da ake kira Arewa Tech Fest. Da taimakon Arewa Tech Fest, ana sa ran matasan Arewa za su shawo kan matsaloli.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa waɗanda za su jagoranci hukumar raya Arewa maso Yamma bayan rattaɓa hannu a kudirin dokar kirkiro hukumar.
Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Neja (NSEMA) ta fitar da rahoton barnar da ambaliyar ruwa ta yi a jihar. Akalla mutane 11 sun mutu yayin da aka yi asara mai yawa
Gwamna Dikko Umaru Radda ya ce za a yi shirin Arewa TECHfest a dukkan jihohin Arewa. ya ce za a farfado da fasahar zamani a Arewa. za a yi shirin a Katsina.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya bayyana yadda ya ji bayan da dawo da Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II kan sarautar jihar bayan tuge shi a 2020.
Gwamna Farfesa Babagana Umaru Zulum ya kaddamar da fara taba kayan tallafi da kuɗaɗe ga waɗanda ibtila'in ambaliya ya shafa a Maiduguri, jihar Borno.
Yar marigayi Sarkin Kano, Alhaji Ado Bayero da ake kira Zainab Bayero ta koka kan yadda mutane suka dira kansu saboda neman taimako da suka yi a kwanaki.
Gwamnatin tarayya ta bakin cibiyar ba da sanarwar gaggawa kan ambaliyar ruwa ta kasa ta yi hasashen cewa za a zabga mamakon ruwan sama a jihohi 17 na Najeriya.
Rahoton da rundunar 'yan sandan jihar Borno ta fitar ya nuna cewa wasu mata hudu sun mutu a hatsarin kwale-kwale a yankin Bakassi, tsakanin Mafa da Dikwa.
Arewa
Samu kari