Arewa
Gwamnan Kebbi, Dakta Nasir Idirs Kauran Gwandu ya bai wa sarakuna 4 masu daraja ta ɗaya kyautar motocin alfarma irin wsɗanda yake hawa, ya yaba masu.
Hasashen yanayi da hukumar NiMet ta fitar a ranar Talata a Abuja ya nuna cewa za a zabga ruwa da tsawa a sassan jihohin Adamawa, Taraba, Sokoto, Kebbi, da sauransu.
A yayin da Najeriya ke bukin murnar cika shekaru 64 da samun 'yancin kai, gwamnan jihar Filato Barista Caleb Mutfwang ya yi afuwa ga fursunoni biyar.
Shugaba Bola Tinubu ya sake ba yan Najeriya tabbacin cewa yana daukar matakai masu muhimmanci domin rage tsadar rayuwa da ake ciki a kasa baki daya.
Gwamnonin Arewa sun yi alkawarinkarin karin alabshin ma'aikata zuwa N70,000 idan gwamnatin tarayya ta fara. A makon da ya wuce gwamnatin tarayya ta yi karin albashi.
Rundunar sojin saman Najeriya ta dage kan cewa ba ta kai hari kan fararen hula a jihar Kaduna ba. Rundunar ta ce 'yan bindiga ta farmaka kuma ta samu nasara.
Wata kungiyar dattawan Arewa maso yamma ta gargadi Bola Tinubu kan sauya ministocin tsaro, gidaje da kasafin kudi. kungiyar ta ce ministocin sun yi kokari.
A wani harin kwantan bauna na ramuwar gayya, yaran marigayi Kachalla Nagala sun halaka hatsabibin dan bindiga, Kachalla Mai Shayi da ke dabar Kachalla Mai Bille.
Gwamnatin jihar Bauchi ta ware kudi domin gyara tare da inganta fadojojin sarakunan gundumomi 11 na karamar hukumar Dass da ke a jihar. Mun zanta da Muslim Dabo.
Arewa
Samu kari