Arewa
Gwamnatin jihar Katsina ta ware makudan kudi domin tallafawa garine Damagaram da ke kasar Nijar da makudan kudi har $10,000 domin gyaran masallaci.
Tsohon hafsan tsaro, Janar Theophilus Danjuma ya yi barazanar maka Fasto Paul Rika a kotu kan cin mutuncinsa a wani littafi da ya wallafa a watan Satumbar 2024.
Gwamna Ahmed Aliyu na jihar Sokoto ya ware makudan kudi har N95.4m domin gyaran masallatan Juma'a guda 87 duk da shan suka da yake yi kan wasu ayyuka.
Kamfanin man fetur na NNPCL ya kara kudin man fetur a Najeriya. An bayyana sabon farashin man fetur a jihohin Arewa da Kudu. Karin kudin fetur a mulkin Bola Tinubu
Kungiyar ACF ta bayyana cewa sun fara daukar matakan da za su magance karuwar rashin tsaro da rarrabuwar kai tsakanin mazauna Arewacin kasar nan.
Mayakan Boko Haram sun kai wani mummunan hari kan rundunar sojoji da daren ranar Litinin 7 ga watan Oktoban 2024 inda aka rasa rayuka da dama yayin harin.
Akalla gidaje 80 ne sukadulmiye a ruwa sakamakon ambaliyar da ta afku a karamar hukumar Langtang ta Kudu a jihar Filato. An nemi daukin gwamnatin jihar.
Gwamnatin jihar Kwara ta nemi mazauna yankunan tekuna da su yi kaura zuwa kan tudu yayin da ake ci gaba da zabga ruwan sama na tsawon kwanaki biyar.
Kungiyar Kiristoci a yankin Arewa maso Yamma ta nuna damuwa kan yadda aka yi wariya a mukaman hukumar raya yankin Arewa maso Yamma (NWDC) kan nadin mukamai.
Arewa
Samu kari