Arewa
Gwamna Nasir Idris Kauran Gwandu ya kafa kwamiti na musamman da zai gudanar da bincike domin dawowa da marayu hakkinsu da aka danne a jihar Kebbi.
Rahotanni sun tabbatar da cewa hukumar Hisbah a Kano ta kama wani kwamishina daga jihar Jigawa, Auwal Danladi Sankara kan zargin lalata da matar aure.
Hedkwatar tsaro ta ƙasar nan watau DHQ ta baygana cewa sojoji sun sheke ƴan ta'adda 96, sun cafke wasu sama da 200, tare da ceto mutanen da aka sace a mako 1.
Gwamnatin jihar Niger ta dauki mataki domin saukakawa al'umma inda ta kafa kwamiti mai mutane bakwai kan kayyade farashin kayan abinci da masarufi.
Fusatattun daliban Kwalejin Kimiyya da Fasaha ta Lafiya da ke Jega a Jihar Kebbi sun kona gidan shugaban makarantar Haruna Saidu-Sauwa tare da lalata motarsa.
Wata gamayyar kungiyoyin APC reshen Arewa ta tsakiya, ta bayyana kudurin ta na dakatar da yunkurin tsige shugaban jam’iyyar na kasa, Abdullahi Ganduje.
Gwamna AbdulRahman AbdulRazaqp na jihar Kwara da wasu manyan mutane ciki har da sarkin Ilorin sun yi ta'aziyyar rasuwar sarkin Gobir na masarautar Ilorin.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya bukaci Fulani su ɗauki batun zaman lafiya da muhimmanci, inda ya ce tarihi ya nuna ba su yarda da tashin tashina ba.
Gwamnatin jihar Taraba ta karyata zargin da ake mata cewa tana shirin rusa gidan sarautar Takum da babban Masallacin Juma'a na garin, ta ce zargin ksrya ne.
Arewa
Samu kari