Anambra
Duk da kotun kolin kasar nan ta tabbatarwa kananan hukumomi yancin gashin kai, wanda ke nufin za su rika samun kason kudinsu daga tarayya, za a samu matsala.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun salwantar da rayukan mutane biyar bayan sun kai wani hari a jihar Anambra. 'Yan bindigan sun bude wuta kan bayin Allah.
Wasu tsagerun ƴan bindiga da ba a san ko su waye ba sun yi garkuwa da wani shugaban jama'a da jigon APGA ana tsakiyar ruwan sama ranar Jumu'a a Anambra.
Rundunar yan sanda a jihar Anambra da ke Kudancin Najeriya ta yi jimamin mutuwar wasu jami'anta bayan harin yan bindiga da safiyar yau Alhamis 3 ga watan Oktoba.
Shekaru uku kenan da sace dan takarar gwamna a jam'iyyar LP, Hon. Obiora Agbasimalo a yankin Luli a ranar 18 ga watan Satumbar 2021 a jihar Anambra.
Gwamna Charles Soludo na jihar Anambra ya amince da fara biyan sabon mafi karancin albashin N70,000 a karshen wannan watan Oktobar 2024 da muke ciki.
Jam’iyyar APGA mai mulki a jihar Anambra ta lashe dukkanin kujerun ciyamomi da na kansiloli a zaben kananan hukumomin jihar da aka gudanar a ranar 28 ga Satumba.
Gwamna Chukwuma Soludo na jihar Anambra ya ba ma'aikatan jiharsa tabbacin cewa daga watan Oktobar 2024 za su fara karbar sabon mafi karancin albashin N70000.
Ana hasashen jam'iyyar APC za ta taka rawar gani a zabukan jihohin Ondo da Anambra da Osun da Ekiti da za a gudanar kafin babban zaben 2027 mai zuwa.
Anambra
Samu kari