Aliko Dangote
Fitaccen attajirin Afrika, Aliko Dangote, ya ce akwai 'yan Najeriya da suka fi shi arziki. Su tattaro kudinsu daku Dubai da ƙasashen duniya su saka hannun jari.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya fara shirin farfado da kamfanoni a jihar domin kawo cigaban Arewa. Za a samar da kamfanin tumatur da takalama
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote, ya bayyana cewa daya daga cikin attajiran abokansa ya fara yi masa dariya kan matsalar da yake fuskanta.s
Hamshakin attajirin da ya fi kowa kudi a nahiyar Afirika, Alhaji Aliko Dangote, ya yi tayin siyar da matatar man fetur dinsa ga kamfanin NNPCL na Najeriya.
Shugaban rukuninin kamfanonin Dangote, Aliko Dangote, ya musanta zargin cewa matatar man fetur dinsa na samar da man dizal mara inganci a kasar nan.
Rahotanni sun bayyana cewa jagororin majalisar wakilan tarayya karkashin Hon Tajudeen Abbas sun kai ziyara matatar man Ɗangote da ke yankin Lekki a jihar Legas.
Kwamitin majalisar wakilai da ke bincike kan hauhawar farashin siminti ya fara zama da manyan kamfanoni irin su Dangote da Lafarge kan tsadar siminti.
Gwamnatin tarayya ta fadi dalilin shigo da man fetur daga kasashen ketare duk da cewa matatar man Dangote da ke Legas ta fara aiki, Hukumar NMDPRA ta yi bayani.
Attajirin da ya fi kowa kudi a nahiyar Afirika, Alhaji Aliko Dangote, ya bayyana cewa ba shi da gida a birnin Landan ko a kasar Amurka. Ya ce haya yake yi a Abuja.
Aliko Dangote
Samu kari