Aliko Dangote
Bola Tinubu ya rantsar da majalisar tattalin arzikin shugaban kasa (PECC) wadda ta kunshi jami'an gwamnati, 'yan kasuwa da mashawarta ciki har da Aliko Dangote.
Alhaji Aliko Dangote ya yi kira ga shugaba Bola Tinubu kan karin kudin ruwa da kashi 30% inda ya ce hakan zai rusa sana'oi da hana samar da ayyukan yi a Najeriya.
Dillalan man fetur a Najeriya sun nuna fargabar cewa da yiwuwar ba za a samu saukin da ake tsammani a fetur ba idan matatar Ɗangote ta shigo da nata kayan kasuwa.
Kamfanin Dangote ya tabbatar da cewa wani bangare na matatar mai ya kama da wuta a jihar Lagos a yau Laraba 26 ga watan Yunin 2024 inda ya ce an shawo kan matsalar.
Gwamnatin tarayya ta ce babu wani gurbataccen man fetur da ake shigowa da shi Najeriya, wanda hakan ya sabawa ikirarin wani jami’in matatar man Dangote.
Attajirin da ya fi kowa kudi a nahiyar Afirika, Alhaji Aliko Dangote, ya je gaisuwar Sallah wajen shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a gidansa da ke Legas.
Shugaban Ɗangote Group, Alhaji Aliko Ɗangote ya bayyana shirinsa na ƙara yawan man fetur ɗin da matatarsa za ta iya ajiyewa daga 4.78bn zuwa 5.3bn.
Aliko Dangote ya bayyana cewa kungiyoyin masu aikata laifuffuka na cikin gida da na waje sun yi yunkurin yin zagon kasa a aikin matatar man da ya gina a Legas.
Aliko Dangote ya sanar da cewa zuwa karshen shekarar 2025 duka motocinsu da ke kamfanin siminti za su koma amfani da gas domin rage dogaro da fetur.
Aliko Dangote
Samu kari