!["Za mu taimake shi": Ali Jita ya magantu kan halin da Adam A Zango yake ciki](https://cdn.legit.ng/images/560x315/51d2d43a7a93f63a.jpeg?v=1)
Adam Zango
!["Za mu taimake shi": Ali Jita ya magantu kan halin da Adam A Zango yake ciki](https://cdn.legit.ng/images/560x315/51d2d43a7a93f63a.jpeg?v=1)
![Ali Nuhu ya fito ya gayawa duniya halin da Adam A. Zango ya samu kansa a ciki](https://cdn.legit.ng/images/560x315/71e3b01f67ad0a92.jpeg?v=1)
!["Ina cikin mawuyacin hali": Adam A Zango ya koka kan rashin samun farin ciki a rayuwa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/0532e1392e66e057.jpeg?v=1)
![Adam Zango ya bayyana lalurar da ta same shi bayan rabuwa da matarsa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/4e21e5f49ef82a81.jpeg?v=1)
![Babu Wanda Zai Yi Mun Uzuri Saboda Na Auri Mata Har 7, Adam Zango Ya Fadi Dalilinsa Na Cewa Ya Gama Aure](https://cdn.legit.ng/images/360x203/1fb01413843fa66d.jpeg?v=1)
![Bidiyo: Adam Zango Ya Fallasa Sirrin Aurensa, Yace Zai Rabu da Matarsa, Ya Sanar da Dalilai](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8b04a920b5de28db.jpeg?v=1)
![Adam Zango ya saki zafafan hotunansa tare da amaryarsa yayin da suka cika shekaru 3 da aure](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1fb01413843fa66d.jpeg?v=1)
Shahararren dan wasan nan na Hausa kuma mawakin zamani, Adam A. Zango ya cika shekaru da auren amaryarsa, Safiya Chalawa, a ranar Alhamis, 26 ga watan Mayu.
![Tsohuwar matar Adam A Zango ta dawo Kannywood bayan shekaru 13](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8f1a898ea0d0202f.jpeg?v=1)
Tsohuwar matar fitaccen jarumin Kannywood, Adam A Zango, Amina Uba Hassan, ta dawo cigaba da yin fina-finai a masana'antar, Daily Trust ta rahoto. Amina, wacce
![Kannywood: Matar jarumi Adam A Zango ta haihu, an samu diya mace](https://cdn.legit.ng/images/190x107/11ab3805a825bcc3.jpeg?v=1)
Amaryar shahararren jarumin nan na Kannywood, Adam A Zango watau Safiya Umar Chalawaa ta samu karuwa. Allah ya azurta ma'auratan da samun haihuwar diya mace.
![A kaina kawai dokokin Afakallah ke aiki - Adam Zango](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c9c55f7fb669de32.jpeg?v=1)
Shahararren dan wasan Hausa kuma mawakin zamani Adam A. Zango, ya fede biri har wutsiya game da dangantakar da ke tsakaninsa da hukumar tace fina-finai ta Kano.
![Yunkurin kama Adam A Zango a jahar Kano ya tayar da kura a masana'antar Kannywood](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e591433094050248.jpeg?v=1)
Barazanar da gwamnatin jahar Kano ta yi na kama fitaccen jarumin fina finan Kannywood Adam A Zango idan har ya shiga jagar Kano ya bar baya da kura, sakamakon zuwa yanzu abokan aikin Zango yan Fim sun yi tir da wannan barazana.
![Wajibi ne Adam Zango ya bi dokokin fina-finan Kano – Afakallahu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e591433094050248.jpeg?v=1)
Hukumar tace fina-finai da dab'i ta jahar Kano ta bayyana cewa lallai sai tsohon shahararren jarumin masana’antar shirya fina-finai ta Kannywood, Adam A. Zango ya bi dokokinta idan har yana so ya je jahar domin gudanar da harkokin
![So gamuwar jini: Ya yanke jiki ya sume saboda bai samu ganin Adam Zango ba bayan ya yi tattaki daga Sokoto zuwa Kauna (hotuna)](https://cdn.legit.ng/images/190x107/450c0ccc5c20d3ad.jpeg?v=1)
Masu iya magana sun ce soyayyar gamuwar jini ce, hakan ce ta kasance da wani bawan Allah mai suna Saifullahi Sayyinna wanda ya kasance masoyi ga shahararren tsohon dan wasan nan na Kannywood kuma mawakin zamani Adam A. Zango.
![Na koma Legas da zama ne saboda na ceci rayuwata - Adam A Zango](https://cdn.legit.ng/images/190x107/037657975af41d8c.jpeg?v=1)
A zantawar da jaridar mako-mako ta Aminya tayi da jarumin Adam Zango, ya bayyana cewa harkokinshi a Legas sun kankama. Yana shirin nan da watanni shida zuwa shekara zai maar da iyalinshi gaba daya da mahaifiyarshi Legas...
![Jarumi Adam A. Zango ya koma harkokinsa jihar Legas a kasar nan](https://cdn.legit.ng/images/190x107/vllkytfv6jdg7mt1o.jpeg?v=1)
Sanannen mawaki kuma jarumin fina-finan Hausa, Adam A. Zango, ya shaida wa Aminiya cewa zuwa yanzu ya koma birnin Legas da harkokinsa.
Adam Zango
Samu kari