![Adam A Zango ya zama jarumin farko da kamfanin YouTube ya bawa kambun azurfa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/7b2a578d3700660d.jpeg?v=1)
Adam Zango
![Adam A Zango ya zama jarumin farko da kamfanin YouTube ya bawa kambun azurfa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/7b2a578d3700660d.jpeg?v=1)
![An karrama Adam Zango da lambobin yabo saboda tallafa ma gajiyayyu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/eaa569ee5a3d83bb.jpeg?v=1)
![Adam A Zango ya sake jaddada fitar shi daga Kannywood, bayan yaki yarda ya fito a wani sabon fim](https://cdn.legit.ng/images/360x203/037657975af41d8c.jpeg?v=1)
![Jarumi Sallau na 'Dadin Kowa' ya aikawa da Adam A Zango budaddiyar wasika](https://cdn.legit.ng/images/360x203/94476f293963e795.jpeg?v=1)
![A Zango ya raba guraben tallafin karatu ga fadar Sarkin Zazzau, APC da PDP](https://cdn.legit.ng/images/360x203/1cedb6a5de9ea78f.jpeg?v=1)
![San barka: Jarumi Adam A Zango ya ware kimanin miliyan 47 domin daukar nauyin karatun dalibai 101(hotuna)](https://cdn.legit.ng/images/360x203/35e5a88ec83a303f.jpeg?v=1)
![Adam Zango ya kashe N46.75m wajen daukan nauyin karatun dalibai 101, hotuna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/35e5a88ec83a303f.jpeg?v=1)
A wani sako da ya wallafa a shafinsa na dandalin sada zumuta (Instagram), Zango ya bayyana cewa, "na ji dadin samun damar taimakon masu karamin karfi. Yana daga cikin burin rayuwata na taimaki jama'a, musamman kananan yara, ina ji
![Adadin jaruman Kannywood da suka bi doka, da kuma wadanda suka yi tawaye ga hukumar tace fina-finai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3617f3174974eca5.jpeg?v=1)
A makon jiya ne dai wa'adin da hukumar tace fina-finai ta jihar Kano ta diba domin tantance masu sana'ar shirya fina-finai a jihar ya cika, lamarin da ya kawo karshen shirin tantance masu sha'awar yin sana'arsu da lasisi daga...
![Karshen zance: Daga yanzu Adam A Zango zai dinga sakin fina-finansa a yanar gizo 'YouTube'](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8e15780c70eb1c58.jpeg?v=1)
Tsohon fitaccen dan wasan Kannywood kuma mawaki Adam A Zango ya bayyana cewa daga yanzu zai dinga sakin fina-finan sa ne a yanar gizo ma'ana YouTube domin masu kallo su je su kalla a ciki...
![Adam A Zango ya fadi yadda zai koma sakin fina-finai bayan barin dandalin Kannywood](https://cdn.legit.ng/images/190x107/vllkyt5anfe1p3ml7.jpeg?v=1)
Shahararren jarumin nan na masana’antar shirya fina-finan Hausa ta dandalin Kannywood, Adam A. Zango, ya yi karin haske dangane da matakin da ya dauka bayan ficewar sa daga masana'antar makonni kadan da suka gabata.
![Yadda mutane 4 suka Musulunta a sanadi na - Adam A. Zango](https://cdn.legit.ng/images/190x107/35e5a88ec83a303f.jpeg?v=1)
Tsohon jarumin masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, Adam A. Zango ya bayyana cewa mutane hudu ne suka Musulunta a sanadiyar fim dinsa na ahlul Kitabi.
![Farawa da Bismillah: 'Yammata 15 sun amsa tayin Adam A Zango na fitowa a sabon fim din sa saura 15 a fara tantancewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b41a989d93ed6ec9.jpeg?v=1)
Bayan fitowar jarumin a wani sabon bidiyo da ya sanya a shafinsa na Instagram yana kira ga 'yammata 'yan kasa da shekara 18 masu sha'awar shiga fim su cika wani fam domin daukarsu a wani sabon shiri da zai fara yi, yanzu dai...
![Adam A Zango ya sanya damarar lalata tarbiyyar 'yammatan Musulmai na arewa - Datti Assalafiy](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8e15780c70eb1c58.jpeg?v=1)
Babban dalilin da yasa Adam A Zango ya fice daga Kannywood ba don an kama OSCAR bane, dalilin shine ya tanadi wasu shirye shirye na iskanci da badala a cikin fim da waka da rawa na fitsara da rashin albarka, yana so ya fitar da...
![Yanzu Yanzu: Daga yau 15 ga watan Agusta na fita daga Kannywood – Adam A. Zango](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3df09d1e837d54a2.jpeg?v=1)
Shahararren jarumin nan na masana’antar shirya fina-finan Hausa wato Kannywood, Adam A. Zango ya bayyana cewa ya fice daga masana’antar.
![Wata rana yadda nake bada labarin shiga gidan yari kaima haka zaka bayar – Zango ga Sanusi Oscar](https://cdn.legit.ng/images/190x107/35e5a88ec83a303f.jpeg?v=1)
Fitaccen jarumin nan na Kannywood, Adam A. Zango ya yi martani akan kamun jarumi Sanusi Oscar da jami’an tsaro suka yi a jihar Kano. Adam Zango ya bayyana cewa a yanzu Sanusi ya sake samun sabuwar ilimi, inda ya karfafa masa gwiwa
Adam Zango
Samu kari