Hadarin jirgi
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya yi magana kan hatsarin jirgin ruwan da ya auku a jihar wanda ya yi sanadiyyar rasa rayukan sama da mutane 40.
An samu asarar rayuka a jihar Zamfara bayan wani jirgin ruwa dauke da fasinjoji ya kife a jihar Zamfara. Hatsarin jirgin ya ritsa da fasinjoji masu yawan gaske.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Ogun ta tabbatar da ɓatan wasu mutum w bayan jirgin ruwan da suke ciki ya kife, ta ce ana ci gaba da koƙarin lalubo gawarsu.
Wani jirgin ruwa da ya ɗauki mutane akalla 25 da babura ya nutse a yankin ƙaramar hukumar Lafia a jihar Nasarawa, an tabbatar da mutum huɗu sun mutu.
Wani jirgin kwale kwale mai dauke da fasinjoji a jihar Bauchi ya kife a cikin tsakiyar kogi. An samu nasarar ceto mutum bakwai yayin da aka nemi sauran aka rasa.
Fasinjoji biyar da wani jirgin ruwa ya ɗauko sun rasa rayuwarsu a lokacin da ya nutse a garin Ganta da ke ƙaramar hukumar Buji a jihar Jigawa jiya Talata.
Mutum ɗaya ya rasa ransa a karshen makonnan a jihar Bayelsa lokacin da wani jirgin ruwa ya kife bayan ya ɗauko mutane a yankin karamar hukumar Ijaw ta Kudu.
Masu ababen hawa da ke bin titin Anthony Oke zuwa Gbagada ta babbar hanyar Oshodi-Apapa sun tsallake rijiya da baya yayin da yanka dauke da gas ta fadi.
An tabbatar da mutuwar mutum huɗu tare da ɓatan wasu mutane shida bayan wnai jirgin ruwa ya kife a kauyen Kauran Mata da ke ƙaramar hukumar Madobi a Kano.
Hadarin jirgi
Samu kari