Hadarin jirgi
Jirgin Helikwafta na rundunar sojojin kasar Nijar ya yi hatsari yana shirin sauka a sansani, ma'aikatar tsaro tace baki ɗaya mutane uku dake ciki sun mutu.
Ana kyautata zaton Rayuka biyar sun sheka lahira yayin da jirgin ruwa ya tafka hatsari da mambobin jam’iyyar APC a jihar Delta. Bakwai suna asibiti magashiyyan.
Wata majiya ta shaida cewa, wata mata ta rasu yayin da jirgin kasan Abuja-Kaduna ya yi hadari, ya murkushe wata mota a hanyarsa. An fadi yadda lamarin ya faru.
Wata mota ta lalace yayin da ta hau kan titin jirgin kasan Abuja-Kaduna, an murkushe ta a hanyar. Rahoton ya bayyana yadda lamarin ya faru, mutane sun taru.
Dazu ne muka samu labari a shafin Facebook cewa wani daga cikin ‘yan tawagar motocin Atiku Abubakar ya tsere bayan gwabje motar Mai magana da yawun Bola Tinubu.
a yau jumaa ne dai jirgin kasan Abuja zuwa kaduna ya dawo aiki bayan shafe kusan wata tare a ajiye ba tare da yin aiki ba sakamakon harin da yan bindiga suka ka
Ministan harkokin sufurin tarayya yace nan da mako daya mutane za su cigaba da hawa jirgin kasan Kaduna-Abuja, yanzu duk wanda bai da NIN ba zai hau jirgi ba.
An tara jirage a fadar Shugaban kasa, amma babu kudin gyara. Air Vice Marshal Abubakar Abdullahi yace idan kudi ba su fita, kamfanoni za su iya kunyata Najeriya
Mummunan hatsarin mota ya yi sanadin rasuwar kimanin mutane 37 a babban hanyar Maiduguri zuwa Damaturu a karamar hukumar Kondugua na jihar Borno a ranar Talata
Hadarin jirgi
Samu kari