Hadarin jirgi
Kwale kwale ya yi hatsari da wasu mutum 20 a lokacin da suke kokarin tsallaka kogin Gamoda a karamar hukumar Taura da ke jihar Jigawa. 'Yan sanda sun magantu.
Gwamnatin tarayya ta hannun ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ta sanar da janye dakatarwar da ta yiwa kamfanin jiragen sama na Arik. Yau zai dawo aiki.
Wani jirgin ruwa da ya dauko kayayyaki da fasinjoji ya gamu da hatsari a jihar Bayelsa. Jirgin ya gamu da hatsarin ne yana kan hanyar zuwa birnin Yenagoa.
Fasinjoji 119 da masu aiki shida ne su ka tsira bayan tayoyin jirgin Jirgin Max Air Boeing 737 da ke shirin tashi daga filin jirgin Yola ya fashe.
Shugaban jami'ar kimiyya da fasaha ta Enugu, Farfesa Aloysius Michaels ya gano abin da ya fi kashe 'yan Najeriya tsakanin 'yan ta'adda da rashin kyawun hanyoyi.
Mutanen da ke kusa da Dangwaro flyover a kusa da titin Kano-Zaria sun shiga tashin hankali bayan hadarin babbar mota ya kashe mutane akalla 25 har lahira.
Rundunar sojin saman Najeriya tace babu jirginta mai saukar ungulu da yayi haɗari. Tace jirgin aiki ne mara matuƙi ya rikito a ƙauyen Rumji dake kusa da sansaninta.
Jirgin dakarun sojin saman Najeriya ya tafka hatsari a ƙauyen Tani dake ƙaramar hukumar Igabi ta jihar Kaduna. Matuƙin jirgin cikin gwanancewa ya tsira da ransa.
Gwamnatin Najeriya karkashin Bola ahmed Tinubu ta kirkiro jami'an tsaron AVSEC da za su rika lura da filayen jiragen sama. Festus Keyamo ne ya fadi haka.
Hadarin jirgi
Samu kari