Abun Bakin Ciki
Rundunar 'yan sanda a birnin Tarayya Abuja ta cafke wasu mutane biyu kan kisan budurwa mai zaman kanta a dakin otal bayan caccaka mata almakashi.
Akalla ‘yan kasashen Jordan da Iran 19 ne suka mutu a lokacin aikin Hajji a kasar Saudiya sakamakon tsananin zafi. Ana kuma fargabar mutum 17 sun bace.
Masana'antar shirya fina-finai ta Nollywood ta sake shiga jimami bayan rasuwar fitacciyar jarumarta, Stella Ikwuegbu da aka fi sani da Madam Koikoi a jiya Lahadi.
An shiga wani irin yanayi a jihar Kaduna bayan mutuwar fitaccen basarake da ke sarautar Moro’a Asholyio da ke Manchok a jihar, Gwamna Uba Sani ya tura sakon jaje.
Hukumar alhazan jihar Kwara ta tabbatar da rasuwar karin mahajjata daga jihar guda biyu, Salman Muhammad Alade da Ayishat Shuaib Ologele bayan fama da jinya.
Tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello bayan guje-guje da hukumar EFCC, zai gurfanar da kansa a gaban Babbar Kotun Tarayya a gobe Alhamis 13 ga watan Yuni a Abuja.
Bayan Shugaba Bola Tinubu ya yi tuntube tare da zamewa a taro, mun kawo muku sauran shugabannin kasashe da suka hadu da irin wannan tsautsayi a duniya.
Wata daliba mai karatu a jami'ar gwamnatin tarayya da ke Dutse (FUD) ta kashe jaririyar da ta haifa. Dalibar ta yi wannan aika-aikar nan ta hanyar jefo daga bene.
Gwamna Babajide Sanwo-Olu na jihar Lagos ya zama sabon shugaban kungiyar gwamnonin yankin Kudu maso Yammacin Najeriya bayan mutuwar Rotimi Akeredolu.
Abun Bakin Ciki
Samu kari