Abun Bakin Ciki
Allah ya yiwa uwargidan mataimakin gwamnan jihar Niger, Mohammed Umaru Bago rasuwa. Gwamnan da kansa ya bayyana hakan ta shafinsa na X inda yake ta'aziyyarta.
Rundunar 'yan sanda a jihar Borno ta tabbatar da mutuwar wata Farfesar Jami'ar Maiduguri mai suna Ruth Wazis bayan ta gamu da tsautsayi a cikin garejin mota.
Rahotanni na nuni da cewa Allah ya karbi rayuwar Hajiya Aisa, mahaifiyar tsohon gwamnan Borno Ali Modu Sheriff a wani asibitin Abuja a ranar Lahadi.
Rahotanni da muke samu yanzu na nuni da cewa fitaccen jarumin Nollywood, Olu Jacobs ya rigamu gidan gaskiya. Sai dai matarsa Joke Silva ta karyata rahoton.
Rahotanni sun bayyana cewa mutane uku ne suka mutu ciki har da wani yaro dan shekara bakwai a karamar hukumar Nangere, jihar Yobe sakamakon ruwan sama mai karfi.
Rahotannin da muke samu a safiyar yau Lahadi na nuni da cewa Allah ya yiwa tsohon babban hafsan tsaron Najeriya, Ibrahim Ogohi rasuwa yana da shekara 76 a duniya.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wata 'yar kunan bakin wake ta tayar da bam yayin da ake zaman makoki a karamar hukumar Gwoza da ke jihar Borno a Arewa maso Gabas.
Akalla mutane 8 ake fargabar sun rasa rayuwarsu yayin da wani gini ya rufta kan ma'aikata da masu fakewa ana tsaka da ruwan sama a Kuntau a cikin birnin Kano.
Wani iftila'i ya afku a rukunin gidajen Prince and Princess da ke gundumar Gudu a birnin tarayya, a lokacin da wani gini da ake ginawa ya rufta kan wasu mutane biyu.
Abun Bakin Ciki
Samu kari