Abun Bakin Ciki
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Yobe ta kama wata matashiyarmatar aure mai suna Zainab Isa bisa zargin hallaka mijinta Ibrahim Yahaya a Damaturu.
Bayan korafin Hajiya Aisha mai dafa abinci daga jihar Bauchi, wani bawan Allah ya sayi abincin gaba daya bayan ta nemi taimakon jama'a kan yaudararta da ka yi.
Kamfanin Dangote ya tabbatar da cewa wani bangare na matatar mai ya kama da wuta a jihar Lagos a yau Laraba 26 ga watan Yunin 2024 inda ya ce an shawo kan matsalar.
Wata mata mai suna, Hajiya Aisha ta nemi ƴan Arewa su kawo mata ɗauki yayin da wani mutumi ya yaudareta ta dafa abincin sadaƙa na mutum 9800 a jihar Bauchi.
Mutuwar Mai shari’a Adegboye Gbolagunte na babbar kotun jihar Oyo, ta kawo cikas ga ci gaba da shari’a da dama a galibin kotunan jihar a ranar Talata.
Wani harin kwanton bauna da wasu ‘yan ta’adda suka kai a Jamhuriyar Nijar ya yi sanadin mutuwar sojoji 21 a kusa da iyakar kasar da Burkina Faso a ranar Talata.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana alhininsa game da rasuwar Etop Essien, mataimakin kwanturola mai kula da harkokin kudaden shiga a hukumar kwastam ta Najeriya (NCS).
Wani sabon rahoto daga Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ya nuna cewa mutane miliyan 3 ne ke mutuwa a kowace shekara sakamakon kwankwaɗar barasa da miyagun ƙwayoyi.
An shiga ɗimuwa bayan babban rashi na mutuwar wani babban jami'an hukumar Kwastam, Essien Etop Andrew cikin Majalisar Tarayya a Abuja yayin amsa tambayoyi.
Abun Bakin Ciki
Samu kari