Abun Bakin Ciki
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana damuwa kan yadda aka samu rasa rayuka da dukiyoyi yayin zanga-zanga inda ya roki matasa su janye hawa titunan kasar.
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta dakile masu shirin gudanar da zanga-zanga a gobe Alhamis 1 ga watan Agustan 2024 inda ta ce a filin wasa kawai za su tsaya.
'Yan sanda sun samu nasarar cafke wata matar aure da ake zargin ta kashe mijinta bayan sun samu hatsaniya kuma ta yi kokarin guduwa da kayansa bayan kone gawarsa.
Rahotanni sun bayyana cewa Allah ya karbi rayuwar fitacciyar mawakiya kuma jarumar Nollywood, Ms Onyeka Onwenu a wajen wasan bikin zagayowar ranar haihuwa.
Kamfanin MTN ya sanar da rufe ofisoshinsa na fadin Najeriya daga yau Talata 30 ga watan Yulin 2024. Wannan na zuwa bayan kamfanin ya rufe layin daruruwan mutane.
Tsohon kwamishina a jihar Kaduna, Alhaji Lawal Yusufu Saulawa ya rasu yana da shekaru 80 a duniya inda aka yi jana'izarsa a yau Lahadi a jihar Kaduna.
'Yan Najeriya sun yi karo karo, sun ba da tallafin N1m ga Ismail Lasisi da Lukman Adeyemi, mutanen da aka gano ba su da laifi bayan shafe shekara 24 a gidan yari.
A ranar Asabar ne hukumar ITA ta sanar da cewa, an dakatar da 'yar wasan damben nan ta Najeriya Cynthia Temitayo Ogunsemilore daga gasar Olympics ta birnin Paris.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya tura sakon ta'aziyya ga iyalan marigayi Sanata Ifeanyi Ubah da abokansa da ma al'umma da gwamnatin jihar Anambra kan wannan rashi.
Abun Bakin Ciki
Samu kari