Abun Bakin Ciki
Shugaba Bola Tinubu ya yi alhinin rasuwar tsohon alƙalin Kotun Koli a Najeriya, Emmanuel Obioma Ogwuegbu wanda ya rasu yana da shekaru 91 a duniya.
Yan Najeriya da dama sun yi Allah wadai da matar Sanata Shaibu Isa Lau ta da aka kama matashin da ya yi bidiyo kan rashin katabus a yankinsu da ke Taraba.
Hukumar kwallon kafa ta jihar Delta, ta tabbatar da rasuwar shahararren dan wasan kwallon kafar Najeriya, Gift Atulewa, wanda ya rasu yana da shekaru 38.
Tsohon shugaban jam'iyyar PDP reshen babban birnin tarayya Abuja, Alhaji Alhassan Gwagwa ya kwanata dama yana da shekaru 81 a duniya ranar Litinin.
Kamfanin wutar lantarki na Najeriya (TCN) ya sanar da cewa wasu 'yan ta'adda sun farmaki turken wutar lantarki mai karfin 330kV na Lokoja-Gwagwalada.
Jakadan Isra'ila a Najeriya, Michael Freeman ya sha suka kan zargin Iran da hannu a rashin tsaro da ke wakana a Kasar da sauran ƙasashen Afrika ta Yamma.
NDLEA ta dakile yunkurin shigar da miyagun kwayoyi zuwa Biritaniya, an gano su cikin huhun gyada da aya. An kara tunatar da jama'a duba kayayyaki a filin jirgi.
Hukumar FBI ta kama sabon shugaban karamar hukuma a jihar Anambra, Franklin Ikechukwu Nwadialo kan zargin damfarar makudan daloli har $3.3m a Amurka.
An zargi jami'an NDLEA da kashe Faisal Yakubu Hussaini a Dangi, jihar Filato, yayin da suka kai samame a gidan saukar baki. Hukumar ta yi martani kan wannan zargi.
Abun Bakin Ciki
Samu kari