Abun Bakin Ciki
Gwamnan jihar Kano, ya nuna alhininsa kan rasuwar tsohuwar 'yar jarida Hajiya Fatima Kilishi Yari. Mai tallafa masa kan hulda da jama'a da ne ga marigayiyar.
Rundunar yan sanda a jihar Anambra da ke Kudancin Najeriya ta yi jimamin mutuwar wasu jami'anta bayan harin yan bindiga da safiyar yau Alhamis 3 ga watan Oktoba.
Tsohon Ministan Sadarwa a Najeriya, Janar Tajudden Olanrewaju ya yi magana kan jita-jitar da ake yadawa cewa ya rasu inda ya ce yana nan da ransa tukuna.
Rahotanni sun bayyana cewa wani sufetan 'yan sanda ya yanke wuyan wani farar hula har lahira saboda ya hana shi N200 a Zango da ke gundumar Nasarawa, jihar Yobe
Rundunar 'yan sandan jihar Zamfara ta tabbatar da faruwar wani hatsari wanda ya lakume rayukan wasu mutane shida 'yan gida daya. An ce mota ce ta kwacewa direba.
Ana fargabar mutane hudu da suka hada da wata mai shayarwa sun mutu a Gusau, jihar Zamfara bayan da wata motar tirela ta murkushe su a lokacin da suke kan babura.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wani matashi dan asalin jihar Bauchi ya gamu da ajalinsa bayan zaki ya hallaka shi a jihar Ogun bayan ya kufce daga dakinsa.
Dattawa da shugabannin yankin Okpella da ke jihar Edo sun yi fatali na nadin Lukman Akemokhue a matsayin sarki da Gwamna Godwin Obaseki ya yi a jihar.
Gwamna Umo Edo na jihar Edo ya godewa masu fatan aƙheri da jimamin rasuwar mai ɗakinsa Patience, wacce Allah ya yiwa cikawa a Asibiti jiya Alhamis.
Abun Bakin Ciki
Samu kari