Abun Bakin Ciki
Bayan mutuwar wani matashi a hannun yan sanda, Sarkin Ilorin, Alhaji Ibrahim Sulu-Gambari, ya bukaci rundunar ta binciki mutuwar Jimoh AbdulQodir a hannun jami'ansu.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi rashin tsohon hadiminsa, Hon. Shima Ayati wanda ya rasu a Makurdi bayan gajeriyar rashin lafiya.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya yi alhini kan rasuwar Mai Shari’a Uthman Argungu inda ya yaba gudunmawarsa ga kasa, tare da yin addu’ar Allah ya jikansa.
'Yan sanda sun kama mutum 15 kan zargin sun kone makaranta da ofishin CJTF a Bauchi; kwamishinan ‘yan sanda ya umurci cikakken bincike kan lamarin.
Tsohon gwamnan jihar Akwa Ibom da Rivers a mulkin soja, Manjo-janar Godwin Osagie Abbe ya riga mu gidan gaskiya a jiya Asabar 21 ga watan Disambar 2024.
Atiku Abubakar ya jajanta wa iyalai kan turmutsitsin da ya yi ajalin rayukan mutane a jihohin Najeriya, ya bukaci matakan tsaro don kare faruwar irin hakan a gaba.
Turmutsitsin Anambra ya yi sanadiyyar mutuwar mutane 22. Wadanda suka samu raunuka suna kwance a asibiti yayin da ake bincike kan yadda hakan ta faru.
Hankulan mutane sun tashi yayin da wani iftila'i da ya faru a jihar Ondo da yammacin yau Asabar bayan faduwar tankar man fetur da ya yi sanadin konewarta kurmus.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya nuna takaici bayan aukuwar iftila'in da ya yi sanadin mutuwar mutane a Abuja da Anambra inda ya fasa gudanar da bukukuwan ya shirya.
Abun Bakin Ciki
Samu kari