Abun Bakin Ciki
Masarautar Ningi da ke jihar Bauchi ta tabbatar da rasuwar Mai Martaba Sarki, Alhaji Yunusa Muhammad Danyaya a wani asibitin Kano bayan fama da jinya.
Wasu yan daba da ake zargin yan APC ne sun farmaki dan takarar gwamna a jam'iyyar SDP, Murtala Ajaka bayan hukuncin Kotun Koli a birnin Tarayya Abuja.
Rundunar yan sanda a jihar Jigawa ta tabbatar da mutuwar wata mata mai shekaru 40 bayan cinnawa kanta wuta a jihar saboda sakinta da mijinta ya yi.
Gwamnatin Sokoto ta sanya dokar zaman gida ta awa 12 daga karfe 6 na safe zuwa 6 na yamma bayan da zanga zanga ta barke kan kisan sarkin Gobir, Isa Bawa.
Tsohon shugaban hukumar ICPC, Mai Shari'a Emmanuel Ayoola ya riga mu gidsn gaskiya jiya Talata yana da shekaru 90 a duniya, an fara mika sakon ta'aziyya.
Gwamna Umar Namadi na jihar Jigawa ya shaidawa ƴan majalisar wakilai cewa adadin waɗanda suka rasu sakamakon ambaliyar ruwa ya kai 28 zuwa ranar Talata.
Rahotanni sun bayyana cewa kimanin mutane 43 ne suka mutu a wasu jihohin Najeriya sakamakon cin abinci mai guba. Wannan lamari ya fara firgita jama'a.
An kama Yomi Jones Olayeye, dan shekara 40 dan Najeriya daga Legas, a filin jirgin sama na John F. Kennedy da ke birnin New York bisa zargin zamba na COVID-19.
A wani lamari mai ban tausayi, tsohon mataimakin kakakin majalisar dokokin jihar Anambra, Rt. Hon. Harford Oseke, ya yanke jiki ya mutu a wajen da ya ke motsa jiki.
Abun Bakin Ciki
Samu kari