Abun Bakin Ciki
Wasu majiyoyi sun tabbatar da mutuwar yara bakwai da wasu mutane uku yayin turereniya domin samun kayan tallafi saboda halin kunci a wani coci a Abuja.
Kotun Abuja ta tsare Olamide Thomas kan tuhume-tuhume uku da suka shafi barazana ga dan shugaban kasa. An dage shari’ar zuwa 30 ga Disamba don ci gaba.
Rahotannin da ke shigo mana daga jihar Oyo sun nuna cewa an tafka asarar makudan kuɗi a gobarar da ta tashi a kasuwar sayar da kayan gayarn ababen hawa.
Kotun daukaka kara da ke Abuja ta umarci kamfanin sadarwa na MTN ya biya diyyar N15m ga wani abokin huldarsa kan cire masa kudi ba tare ya yi rijista ba
Wasu jami'an ƴan sanda uku da matar da ake zargi da aikata laifi sun gamu da ajalinsu a wani mummunan hatsarin mota da ya rutsa da su a jihar Ondo.
Hukumar ƴan sandan jihar Ogun ta tabbatar da mutuwar wani jami'in tsaro mai zaman kansa bayan ya yanke jiki ya faɗi a bakin aiki, an fara gudanar da bincike.
Shugaba Tinubu ya yi ta'aziyya ga iyalan da suka rasa yaransu a Ibadan, yana umartar hukumomi da su binciki lamarin da tabbatar da tsaron yara a taron jama'a.
Tsohon Ministan lafiya a Najeriya, Farfesa Stephen Debo Adeyemi ya shiga takarar neman sarautar Owa Obokun na Ijesa da ke jihar Osun bayan mutuwar sarki.
Gwamna Umar A. Namadi na jihar Jigawa ya fatattaki daya daga cikin hadiminsa mai suna Khadijah Sidi Sulaiman daga mukaminta a yau Laraba 18 ga watan Disambar 2024.
Abun Bakin Ciki
Samu kari