Abun Bakin Ciki
Hukumar kula da harkokin aikin hajji a Najeriya, NAHCON ta tabbatar da cewa dukkan mahajjatan Najeriya 484 da ke cikin otal ɗin da gobara ta tashi a Makkah sun tsira
Tsohon shugaban ƙasar Zambia, Edgar Lungu ya riga mu gidan gaskiya bayan fama da jinya a asibitin ƙasar Afirka ta Kudu, ya mutu ranar Alhamis da ta gabata.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa tsohon Ministan Ilimi da Man Fetur, Farfesa Jubril Aminu, ya rasu yana da shekaru 85 a Abuja bayan fama da jinya.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da rasuwar tsohon alƙalin kotun tarayya, Daniel Dantshoho Abutu wanda ya shugabanci kotun daga Satumba 2009 zuwa Maris 2011.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya kai ziyara garin Mokwa bayan mutuwar sama da mutum 200 a ambaliya, ya ce Tinubu ya turo N2bn.
Rahotanni daga kauyen Ƴar-Doka da ke yankin ƙaramar hukumar Kubau a jihar Kaduna sun nuna cewa almajirai akalla 11 sun mutu wani ramin haƙar ƙasa.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago ya sanar da hana hawan sallah da duk wasu shagulgula domin zaman makoki da alhinin mutanen da suka mutu a ambaliyar Mokwa.
Wani shugaban al'umma ya naushi Sarki mai masaukin baƙi a wurin taron da gwamna ya kaddamar da aikin titi, lamarin ya faru ne daga an ce mutum ya canza wuri.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da rasuwar wata mahajjaciya daga jihar Plateau mai suna Hajiya Jamila Muhammad da ta je aikin hajji a Saudiyya a ranar Litinin.
Abun Bakin Ciki
Samu kari