Abun Bakin Ciki
Kotun Osun ta yanke wa Kabiru Ibrahim hukuncin kisa bisa kisan Lukman Adeleke bayan ya amsa laifi, sannan aka aka gano gawar Lukman a cikin jaka.
Fitaccen marubucin adabi wanda ya shahara a nahiyar Afirka da duniya baki ɗaya, Ngũgĩ wa Thiong’o ya riga mu gidan gaskiya kamar yadda iyalansa suka tabbatar.
Hukumar kiyaye haɗurra watau FRSC reshen jihar Osun ta tabbatar da mutuwar mutum 2 a wani mummunan hatsarin babbar mota da ya auku ranar Litinin.
Wani gini mai hawa biyu ya rushe a Ikorodu, Legas, inda ya hallaka mutum uku. LASEMA ta ceto mutum tara, ta kuma fara rushe ginin gaba ɗaya don kare lafiyar jama'a.
Mutuwar wani matashi a hannun 'yan sanda, ya fusatar da al'ummar Rano, inda suka fara zanga-zanga har ta kai ga kona ofishin ‘yan sanda na garin.
Wani limamin cocin Katolika a jihar Neja, Rabaran Fr. James Omeh tare da wata mace sun rasa rayukansu da ambaliyar ruwa da yi awon gaɓa da motarsa a Gulu.
Mun samu rahoton cewa jami’an ‘yan sanda sun tabbatar da mutuwar wani mai gadin fada bayan wani gangamin dawakai ba bisa ka’ida ba a Gumel, jihar Jigawa.
Rashin kulawa, kayan gini marasa inganci, da rashin bin ka'idoji sune manyan dalilan rushewar gine-gine da ke ci gaba da jefa rayuka cikin haɗari a Najeriya.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa an shiga jimami bayan rasuwar fitaccen Fasto Ayuba Azzaman David, wanda ya rasu sakamakon hatsarin mota a Kaduna.
Abun Bakin Ciki
Samu kari