Abun Bakin Ciki
Mummunan hatsari a Kaduna-Zariaya kashe mutum takwas 'yan gida daya, ciki har da mai juna biyu. An ce direban motar ya tsere bayan wannan aika-aika.
Kwana ɗaya bayan abin da ya faru a ƙasar India, wani jirgin Air Indoa ya yi saukar gaggauwa bayan samun sakon da ke nuna akwai barazanar dasa bam.
Rahotanni daga Zaria a jihar Kaduna sun tabbatar da cewa wata matar aure mai suna Khadija ta halaka diyarta da duka kan N100 da ta samu lokacin babbar sallah.
'Yan sandan Sokoto sun kama Fauziya Rabo bisa zargin cin zarafin yar aiki. Abba Hikima ya ce ana zargin Fauziyya da azabtar da wata yarinya Bashariyya.
Rahotanni sun tabbatar da mutuwar tsohuwar jakadar Najeriya a ƙasashen ketare guda biyu, Ambasada Ibironke Adefope ta riga mu gidan gaskiya a jihar Oyo.
Bayan kisan wani mutum da ake zargin yan kalare sun yi a Gombe, 'yan sanda sun haramta daukar muggan makamai yayin bukukuwa da taruka don dakile ayyukan 'yan daba.
Majiyoyi da muke samu sun tabbatar da cewa rundunar ‘yan sandan Benue ta kama wani Sufetan dan sanda da wasu biyu da ake zargin sun saci wayoyin lantarki a Makurdi.
Wani mummunan lamari ya faru a Niger da saurayi mai shekaru 25, Usman Mohammed, ya mutu bayan an daba masa wuka sanadin rikici kan budurwa a jihar.
Gwamnatin jihar Taraba karkashin jagorancin Gwamna Agbu Kefas ta tabbatar da rasuwar babban sakataren ofishin hulɗa da Abuja, Dauda Maikomo a asibitin Abuja.
Abun Bakin Ciki
Samu kari