Abun Bakin Ciki
Yayin da ake cigaba da faɗa tsakanin Iran da Isra'ila, wata mata mai shekara 51 ta rasu sakamakon bugun zuciya yayin da take buya daga harin makami a Karmiel.
Mazauna yankin Ukhomuyio a Okpella da ke jihar Edo sun yi zanga-zanga kan kokarin nadin Michael Sado da suka ce ya saba da dokokin gargajiya na sarauta.
An bayyana tattaunawar ƙarshe tsakanin wata mata da mijinta, wanda yana daga cikin waɗanda suka rasa rayukansu a hatsarin jirgin Air India da ya afku a 12 ga Yuni.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar ya yi jimamin rasuwar tsohon shugaban ƙaramar hukumar Dala, Engr Mahmoud Sani Madakin Gini a hanyar Abuja.
Rahotanni sun nuna cewa jami'an kungiyar Red Cross da sauran masu ba da agajin gaggawa na ci gaba da kokarin lalubo fasinjojin jirgin da ya nutse a Kebbi.
Al'ummar wata unguwa a jihar Kano sun shiga wani irin yanayi bayan wani matashi ya bankawa kansa wuta da fadin cewa yana son ya shiga aljanna idan ya mutu.
Gwamna Bala Mohanmed ya bayyana alhininsa bisa rasuwat iyan Jama'are kuma hakimin Hanifari, Ahmed Nuhu Wabi sakamakon hatsarin mota ranar Lahadi.
Kungiyar kare hakkin Musulmi ta MURIC ta soki harin da wasu suka kai kan limamin masallaci da iyalansa, ta bukaci bincike da neman a hukunta masu laifin.
Yayin da ake rigima tsakanin Isra'ila da Iran, wani babban jami'in gwamnatin Amurka ya ce shugaban kasar, Donald Trump ya hana shirin kashe Ayatullah Ali Khamenei.
Abun Bakin Ciki
Samu kari