Abuja
Rahoton da muke samu ya bayyana yadda aka sake kama wani matashin da ya yi sata bayan tserewa daga magarkamar Kuje da ke babban birnin tarayya Abuja, Arewa.
Mutum biyu sun riga mu gidan gaskiya sakamakon wani mummunan hatsari da ya faru a hanyar Abuja zuwa Kaduna. Rahotanni sun nuna cewa lamarin ya faru ranar Asabar
Yan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa ne sun tare motocci da dama a garin Iche dake kusa da Kagarko a babban hanyar Kaduna zuwa Abuja suka sa sace wasu
Bayanan da muka samu daga shugaban jam'iyyar Labour Party na kasa, Julius Abure, sun nuna cewa wasu yan daban siyasan sun shiga hedkwatar jam'iyyar da ke Abuja.
Shugaban kasa mai barin gado nan da yan watanni, Alhaji Muhammadu Buhari, ya ce ya ƙagara ya ganshi a Daura bayan miƙa mulki a ranar 29 ga watan Mayu, 2023.
Zabaɓben mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima, ya yiwa ƴan achaɓa alƙawarin cewa zai hana ƙwacewa da lalata musu babura, da ake yi a faɗin ƙasar nan..
Ministan ayyuka da gidaje ya ce daga yanzu zuwa Afrilu za a karkare titin Legas-Ibadan. Gwamnatin tarayya ba ta soma aikin hanyar birnin tarayya da wuri ba.
Rahotannis sun bayyana cewa yau da safe wani jirgin saman kamfanin Aero ya gamu da sharrin karfen nasara jim kaɗan bayan ya tashi zuwa Patakwal a birnin Abuja.
Bayan abinda ya faru da jam'iyyar PDP, babbar Kotun Abuja ta dakatar da shugaban LP daga ayyana kansa a matsayin shugaba na kasa, ta haɗa da wasu mutane 3.
Abuja
Samu kari