Abuja
Gwamnatin Najeriya za ta gurfanar da mutane 5 cikin masu ba Bello Turji kayan yaki da sauran abubuwan more rayuwa a cikin daji. Za a gurfanar da su a Abuja.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ayyana ranakun hutu domin bukukuwan Kirsimeti da sabuwar shekara. Gwamnatin ta ware ranaku uku domin gudanar da bukukuwan.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi rashin tsohon hadiminsa, Hon. Shima Ayati wanda ya rasu a Makurdi bayan gajeriyar rashin lafiya.
Tsohon Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya jajanta wa Bola Tinubu kan turmutsitsin da ya yi sanadiyyar mutuwar mutane a jihohin Najeriya a wannan mako.
Atiku Abubakar ya jajanta wa iyalai kan turmutsitsin da ya yi ajalin rayukan mutane a jihohin Najeriya, ya bukaci matakan tsaro don kare faruwar irin hakan a gaba.
Gwamnatin tarayya za ta gyara gidajen shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da Ƙashim Shettima. An ware biliyoyin Naira domin gudanar da ayyukan a kasafin 2025.
Hankulan mutane sun tashi yayin da wani iftila'i da ya faru a jihar Ondo da yammacin yau Asabar bayan faduwar tankar man fetur da ya yi sanadin konewarta kurmus.
Shugaban Majalisar Wakilai, Hon. Tajudden Abbas ya ƙaryata labarin da ake yaɗawa game da kwace masa fili a Abuja inda ya ce ko sisin kwabo ba a binsa.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya nuna takaici bayan aukuwar iftila'in da ya yi sanadin mutuwar mutane a Abuja da Anambra inda ya fasa gudanar da bukukuwan ya shirya.
Abuja
Samu kari