Abuja
Hukumar Alhazai a birnin Abuja, ta sanar da rasuwar daya daga cikin mahajjata mai suna Hajiya Amina Yunusa a birnin Makkah, ta mika sakon ta'aziya ga iyalanta.
Jigo kuma dattijo a jam'iyyar NNPP, Buba Galadima ya bayyana cewa ba abin da dan takarar jam'iyyarsu ta NNPP, Rabiu Kwankwaso ya ce musu akan komawarsa APC.
Maryam Hussaini, wata matar aure a birnin tarayya Abuja ta kai ƙarar mijinta gaban Alkali, ta nemi doka ta raba aurensu saboda mai gidanfa baya kulawa da ita.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour ya caccaki gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf kan rushe gine-gine da yake yi a jihar, ya ce ya kamata a yi uzuri.
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) ta taya daukacin Musulmai murnar zagayowar bikin babbar sallah, kungiyar ta bukaci addu'o'i don samun zaman lafiya a kasar.
Yayin da farashin dabbobi a kasuwanni ke kara tashi 'yan Najeriya sun koka kan yadda abin zai kasance, sai dai sunce ba abinda zai hana su bikin sallah a bana.
Kungiyar Gamayyar Arewa maso Gabas (NEPC) ta roki al'ummar Musulmi da su yafewa mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima kan kalamansa da ya yi yayin wani taro
Mukaddashin sifetan yan sanda na ƙasa, IGP Olukayode Egbetokun, na ganawa yanzu ɗa haƙa da kwamandojin Police Mobile Force 79 a hedkwatar yan sanda dake Abuja.
Hukumar samar da wutar lantarki ta Abuja (AEDC) ta karyata rade-radin da ake yadawa cewa tana shirin kara kudin wuta a watan Yuli mai kamawa saboda sauye-sauye.
Abuja
Samu kari