Abuja
Jami'i a kamfanin Binance, Tigran Gambaryan, ya bayyana yadda tsohon mataimakin kwamishinan yan sanda, Abba Kyari ya taimaka masa a gidan yari na Kuje.
Shugaban kungiyar Izalah, Sheikh Abdullahi Bala Lau, ya gargadi masu yada batun 'Quranic Convention' a kafofin sadarwa su janye idan ba alheri za su rubuta ba.
Hukumar zabe ta kasa (INEC) ta kalubalanci tsohon kwamishinan zaben jihar Adamawa, Hudu Ari ya kare kansa a gaban kotu kan zarge-zargen da ya gabatar.
Shugaban bankin raya Afrika (AfDB) kuma tsohon minista a mulkin Goodluck Jonathan, Akinwumi Adesina ya magantu kan takarar shugaban kasa a nan gaba.
Jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya ta yi martani kan haduwar Atiku Abubakar da tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo inda ta ce ba su aikin yi ne kawai.
Kungiyar kwadago ta Najeriya watau NLC ta nuna damuwa kan yadda gwannoni ke barin jihohinsu su tafi Abuja duk da halin ƙuncin rayuwar da jama'arsu ke ciki.
Dakarun ƴan sandan birnin tarayya Abuja sun kama wani jami'in hukumar shige da fice ɗauke da bindigogi da alburusai, waɓda ake zargin ya gaza bayani.
Madugun 'yan kungiyar ta'addanci ta Biafra, Nnamdi Kanu ya ja da kotun tarayya yayin masa shari'a. Kanu ya nuna tirjiya a gaban alkali, mai shari'a Binta Nyako.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago ya ba Izala tallafin N10m yayin kaddamar da tallafin asusun neman tallafin ilimi na 2025 a Abuja, an nemi N1.5bn.
Abuja
Samu kari