Abuja
Babban Basaraken Benin, Oba, mai martaba Ewuare II ya buƙaci ɗaukacin 'yan Najeriya su goyi bayan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin aiki ya zo ya zuba.
Tsohon sanatan Kaduna ya yi martani kan tallafin N8,000 da Tinubu zai bayar inda ya ce kafin 'yan Najeriya su karbi kudin ya kamata su yi addu'a don kariya.
Shugaban Najeriya, Alhaji Bola Ahmed Tinubu ya gana da Oba na Benin, mai martaba Ewuare II a fadar shugaban kasa da ke babban birnin tarayya Abuja ranar Jumua.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ware N500bn don rage radadin cire tallafin da ya yi a watan Mayu da ya jefa 'yan kasar cikin mawuyacin hali na tsadar rayuwa.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya bayyana cewa ya gaji gwamnati ba tare da samun ko sisin kwabo ba a lalitar gwamnatin jihar, bayan tulin bashi a jihar
Babbar kotun Tarayya a Abuja ta umarci hukumar DSS ta mika dakataccen gwamnan babban banki na CBN, Godwin Emefiele zuwa kotu ko kuma sake shi a cikin mako daya.
'Yan majalisar Wakilai sun bukaci karin albashi da alawus don rage radadi tun bayan cire tallafin man fetur a kasar, sun bayyana yadda suke cin bashi a wata.
Wani limamin majami'a a Lagos, Bamidele Ilukholor Elijah ya gargadi dan takarar shugaban kasa, Peter Obi da ya yi hankali don ya yi mafarki ya gan shi a ankwa.
Babbar kotun Tarayya ta dage sauraran karar da aka shigar akan tsohon minista, Abubakar Malami zuwa 17 ga watan Oktoba don shiryawa tare da nemo mai kare shi.
Abuja
Samu kari