Abuja
Masana sun yi magana kan dalilan da Naira ke kara daraja idan aka kwatanta da dala inda su ke ganin hakan na da alaƙa da matakan da bankin CBN ke ɗauka.
Yayin da ake kokawa kan yawan haduran tankokin mai da ake samu, Hukumar NMDPRA ta haramta amfani da tankokin mai masu daukar lita 60,000 a hanyoyin Najeriya.
Kungiyar 'yan shi'a ta kasa (IMN) ta zargi jami'an tsaron Najeriya da shiga hakkinta ta hanyar hana membobinta gudanar da taro cikin lumana, bayan doka ta basu dama.
Wani matashi ya sassara abokinsa da adda yayin da ya gayyace shi gida cin abinci. Matashin ya sara shi a kayi da jikinsa. Yan sanda sun kama matashin a Abuja.
‘Yan bindiga sun kashe wasu matasa biyu a Gwargwada, Abuja, saboda jinkirin fansa. Sun sako wasu mutum uku bayan karɓar N3m. Har yanzu ba a samu gawarwakin ba.
Mai kudin Afrika, Aliko Dangote ya bayyana kalubalen da ya fuskanta yayin gina matatar mai da ke Legas. Ya ce da ya gaza karasa aikin da ya samu karayar arziki.
Gwamnatin kasar Saudiyya ta aikowa Najeirya da tallafin dabino tan 100, za a raba shi a babban birnin tarayya Abuja da Kano a watan azumin Ramadan.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Tinubu ya jajanta bayan rasuwar shugaba a kungiyar PANDEF, Cif Edwin Clark a yau Talata inda ya ce an yi rashin kishin kasa.
Masu garkuwa da mutane, dauke da muggan makamai sun farmaki gidan wani faston cocin RCCG. An ce 'yan bindigar sun kashe dan faston tare da sace matarsa.
Abuja
Samu kari