Abuja
An yi ta yada wasu rahotanni cewa shugaban hukumar zabe ta INEC, Farfesa Mahmud Yakubu ya nemi afuwar ƴan Najeriya kan canza sakamakon zaben 2023.
Hukumar EFCC ta kama tsohon dan majalisar wakilai, Gudaji Kazaure kan karbar miliyoyi domin sayen ragon sallah da tallafin gobara wajen Godwin Emefiele.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya maka Natasha Akpoti a gaban kotun tarayya yana neman ta ba shi hakuri kan sakon da ta wallafa.
Bayan yaɗuwar hudubar Fasto Chris Oyakhilome kan amfani da gishiri, Ma’aikatar Lafiya ta yi watsi da ikirarinsa na cewa ana hana shan gishiri don sayar da magunguna.
Wasu matan aure biyu sun gamu da kaddara mara kyau bayan sun kwankwaɗi maganin ƙara sha'awa domik yin gogayya da sabuwar amaryar mijinsu a Abuja.
Tsohon shugaban Najeriya, Goodluck Ebele Jonathan ya bayyana cewa maida Najeriya tsarin jam'iyya ɗaya ba tare da wani tsari ba, hatsari ne mai girma ga ƙasar.
Sufeton 'yan sanda IGP Kayode ya ziyarci wajen da ake kera makamai a Najeriya. Hakan na zuwa ne yayin da Bola Tinubu ya hana shigo da kayan da ake yi a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya gana da Gwamna Sheriff a fadar Aso Villa 'yan kwanaki bayan komawarsa APC. Wannan ce haduwar Tinubu da gwamnan Deltan bayan barin PDP.
Lauyoyi sun nemi majalisar tarayya ta kwace ikon majalisun Benue da Zamfara saboda dakatar da 'yan majalisu 23. Sun hango abin da zai faru idan ba a dauki mataki ba.
Abuja
Samu kari