Abuja
Kungiyar Kiristoci ta CAN ta taya al'ummar Musulmi bikin Maulidi da ake yi a fadin kasar inda ta roki Musulmi da su yi amfani da wannan biki don zaman lafiya.
Sabon gwamnan Babban Bankin Najeriya, CBN, Olayemi Cardoso ya yi alkawarin kawo karshen tashin farashin kaya a kasar da kuma dakile cire wa mutane kudade a bankuna.
Majalisar Dattawa a yau Talata 26 ga watan Satumba ta kammala tantance gwamnan Babban Bankin Najeriya, CBN, Olayemi Cardoso a dakin majalisar a Abuja.
Shugaba Bola Tinubu ya taya al'ummar Musulmai murnar zagayowar bikin ranar Maulidi a Najeriya, ya roki Musulmai su yi wa kasar addu'a ganin halin da ta ke ciki.
Kungiyar 'Yan Kasuwa ta TUC ta caccaki Bola Tinubu kan alkawuran da ya ke yi ba tare da cikwa ba, shugaban TUC, Festus Osifo shi ya bayyana haka a Abuja.
Kakakin Kotun koli, Dakta Festus Akande, ya bayyana cewa gobarat da ta faru ranar Litinin ba ta shafi takardun ƙararrakin zaben shugaban ƙasa ba.
Rahotanni da suke fitowa sun tabbatar da cewa wani ɓangare na kotun ƙoli ya kama da wuta da sanyin safiyar ranar Litinin, 25 ga watan Satumban 2023.
Wike zai gyara Abuja yadda za a samu ci gaba inji wani jigon APC yayin tattaunawa da wakilin Legit. A cewarsa, ministan ba zai bata babban birnin kasar ba.
Hukumar babbar birnin tarayya (FCTA) ta bayyana cewa ta kwace filaye a Abuja saboda saba ka’idojin tsarin babban birnin tarayya da masu filin suka yi.
Abuja
Samu kari