Abuja
An gabatar da kudirin karba-karba na shugaban kasa da mataimakinsa a yankuna shida na inda majalisar ta ƙi amincewa da kudurin dokar sauya kundin tsarin mulki.
Olusegun Obasanjo, Atiku Abubakar, Namadi Sambo, Ken Nnamani, Paius Ayim, sun isa wurin ƙaddamar da littafin tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido.
Saraki zai jagoranci kwamitin dinke barakar PDP. An ce kwamitin zai tabbatar da cewa an yi taron NEC da babban taron jam'iyyar cikin nasara don tunkarar 2027.
Dakarun sojin Najeriya karkashin Janar Christopher Musa sun gana da wakilan kasar Rasha. Najeriya da Rasha sun tattauna kan hadakar soji da fasahar zamani kan tsaro.
Matatar man Dangote ta sanar da rage kudin litar man fetur daga N835 zuwa N825 domin saukaka wa 'yan Najeriya. Hakan na zuwa ne bayan Dangote ya gana da NNPCl
Jami’an shige da fice biyu sun jikkata bayan wani mutum da ake kira Fasto Darlington ya harbe su bisa kuskuren zargin su 'yan fashi ne da suka zo sata.
Bayan taso shi a gaba, shugaban Majalisar Dattawa a Najeriya, Godswill Akpabio, ya ce ba zai yi murabus ba duk da kiraye-kirayen da ake masa daga ‘yan adawa.
China ta hana 'yan wasa da jami'an Najeriya biza don halartar gasar gudun fanfalaki ta Duniya ta 2025. Fatan cancantar shiga gasar duniya ya wargaje wa Najeriya.
Akwai dalilai da dama da ka iya jefa 'yan siyasa cikin wani hali musamman na talauci bayan barin ofis duba da yadda rayuwa ke sauyawa idan aka kwatanta da baya.
Abuja
Samu kari