Abuja
Bayan rasuwar Muhammadu Buhari, wani bidiyo ya nuna ganawar tsohon shugaban kasa da Bola Tinubu a taron kaddamar da littafi a watan Janairu 2024.
Shugaba Bola Tinubu ya ba mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima umarnin zuwa London domin rako gawar tsohon shugaba, Muhammadu Buhari da ya rasu ranar Lahadi.
Majalisar dattawan Najeriya ta yi karin haske kan dalilin da ya sanya ta ki dawo da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan bakin aiki. Ta ce tana jiran kwafin CTC na kotu.
Hukumar NiMet ta yi hasashen ruwan sama da tsawa a sassa da dama na Najeriya yau Lahadi, inda ta bukaci jama’a su shiryawa haɗarin ambaliya da iska mai ƙarfi.
Ɗan Bello ya yi magana bayan kama shi da aka yi a Kano inda ya ce bai yi mamakin kame shi ba, yana kira ga jama’a da su kwantar da hankali, yana cikin koshin lafiya.
Sanata mai wakiltar babban birnin tarayya Abuja a majalisar dattawan Najeriya, Sanata Ireti Kingibe ta sanar da ficewarta daga jam'iyyar LP zuwa ADC ta 'yan hadaka.
Fitattun 'yan Najeriya sun taru a Babban Masallacin Abuja domin shaida daurin auren Musa Yar’Adua da Maryam Ayuba bayan sallar Juma’a 11 ga watan Yuli.
Tsohon hadimin shugaban kasa, Garba Shehu ya fayyace labarin berayen fadar shugaban kasa a mulkin Muhammadu Buhari inda ya yi haka domin kawar da hankula.
Fadar shugaban kasa ta karyata rahotannin da ke cewa Mataimakin Shugaba Shettima ya soki Tinubu kan dakatar da Gwamna Siminalayi Fubara a Rivers.
Abuja
Samu kari