Abuja
Tinubu ya kafa kamfanin NCGC da jarin N100bn, inda ya nada Yakubu Dogara matsayin shugaban gudanarwa. NCGC zai tallafa wa kananan ‘yan kasuwa, matasa da masana’antu.
Gidauniya daga ƙasar Turkiyya za ta yi layyar shanu 6,000, sannan ta raba wa musulmi naman a Abuja da wasu jihohi 11 ciki har da Kano da Kaduna da babbar sallah.
Nyesom Wike ya ce kin biyan haraji da mazauna babban birnin tarayya ke yi na hana ci gaba a Abuja, ya kuma lashi takobin kwace kadarorin da ba a biya wa haraji ba.
Ministan babbar birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa mutumin ya bam ya tashi da shi da ɗan kunar bakin wake ba ne, bai san hakan za ta faru ba.
Duk da cewa Shuga Tinubu ya bada umarni, har yanzu FCTA ba ta bude hedikwatar PDP ba. Damagum ya zargi gwamnati da yunkurin hana ci gaban dimokuraɗiyya.
Sanata Orji Uzo Kalu ya shiga majalisar dattawa sanye da riga mai taken “Tinubu a matsayin shugaban kasa, 2027”, ya jaddada cewa APC ba ta tsoron hadakarsu Atiku.
Sule Lamido ya ce ba zai sake zuwa taron PDP ba ma damar jam'iyyar ba ta kori Wike da Ortom ba. Lamido ya kuma Wike bala'i ne domin yana cin dunduniyar jam'iyyar.
Fashewar bam a barikin sojoji na Mogadishu ta kashe ɗan kunar bakin wake, mutum ɗaya ya jikkata. NEMA, 'yan sanda da sojoji sun dauki matakin gaggawa.
Kotu ta ba da umarnin kama daraktan FCTA, Joseph Eriki, da wasu 10 bisa tuhumar jabun takardu, shiga filaye ba bisa ka’ida ba da haɗin baki da sauran laifuffuka.
Abuja
Samu kari