Abuja
Majalisar Wakilai ta umarci gwamnan CBN, Yemi Cardoso da ya hallara a gabanta don yin bayani gamsasshe kan matakin daya dauka na cire takunkumin dala.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana cewa zai yi amfani da bashin dala biliyan 3.5 don inganta rayuwar yara mata da makamashi da kuma wutar lantarki a kasar.
Ministan Abuja ya dage wajen ganin yadda za a tara kudin shiga. Nyesom Wike ya na so a tabbatar da dokar haraji ta na aiki a Abuja, hakan zai kai mutane kurkuku.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana watan Janairun 2024 a matsayin lokacin da za a fara shirin ba da lamunin dalibai da gwamnatinsa ta shirya don taimakon dalibai.
Yayin da ake murna da kammala matatar man Dangote, wani rahoto da aka fitar ya bayyana yadda hakan zai kawo tashin farashin man fetur a shekarar 2024.
Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya yi alkawarin cewa gwamnatin babban birnin tarayya Abuja za ta kammala aikin gyaran masallacin Abuja.
IMN ta yi zanga-zanga kan harin da aka kai cocin 'Greek Orthodox Saint Porphyrius Church' da ke Gaza yayin da rikici ke wanzuwa tsakanin Isra'ila da Falasdinu
Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike ya amince da kwace gidajen da hukumar babban birnin tarayya ta siyarwa mutane amma suka sauya akalar amfaninsu.
Wata Kotun yanki mai zama a Kubwa ta kawo ƙarshen zaman aure tsakanin Hafsat Abdullahi da Adesegun Rufai bayan shafe shekaru huɗu suna raya sunnah.
Abuja
Samu kari