Abuja
Rundunar sojin Najeriya ta tabbatar da tashin wani abu da ka iya zama bam a tashar mota da kusa da barikin sojoji na Magadishu a Babban Birnin Tarayya Abuja.
Hukumar FCTA ta rufe hedikwatar PDP da ke Abuja bisa kin biyan harajin fili. An garkame wurin bayan ma'aikatan FCTA sun ba ma’aikata PDP damar fitar da kayansu.
Hukumar gudanarwa ta birnin tarayya Abuja watau FCTA ta rufe ofishin FIRS saboda ƙin biyan harajin ƙasa, an ɗan yi hatsaniya gabanin garkame ofishin.
'Yan bindiga sun kai hari unguwar Grow Himes da ke Chikakore a Kubwa da ke birnin tarayya Abuja. Sun yi artabu da 'yan sanda kuma sun sace mutane da dama.
Rashin kulawa, kayan gini marasa inganci, da rashin bin ka'idoji sune manyan dalilan rushewar gine-gine da ke ci gaba da jefa rayuka cikin haɗari a Najeriya.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar SDP a zaben 2023, Adewole Adebayo, ya bayyana cewa masu komawa jam'iyyar APC na saukakawa 'yan Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya nada tsohon gwamnan jihar Katsina, Ibrahim Shehu Shema a matsayin shugaban hukumar raya babban birnin tarayya, FCDA.
Hukumar gudanarwa ta Abuja watau FCTA ta bayyana cewa daga ranar Litinin, 26 ga watan Mayu, 2025, za ta karɓe kadarori 4,793 saboda ƙin biyan haraji.
Yayin da cin hanci ke kara kamari a Najeriya, hukumar EFCC tana amfani da ayoyi ko hadisan Manzon Allah (SAW) domin fadakar da al'umma kan almundahana.
Abuja
Samu kari