Abuja
Nyesom Wike ya zauna da shugabannin majalisar babban masallacin Abuja a karkashin jagorancin Alhaji Yahaya Abubakar, ya ajiye maganar rusa filayen masallacin.
Majalisar Dattawa ta tabbatar da nadin Ola Olukoyede da Halima Shehu a matsayin shugabnnin hukumomin EFFC da NSIPA bayan shan tambayoyi a majalisar.
Sanata Ali Ndume ya bayyana cewa an fassara fitowar da ya yi daga zauren majalisar dattawa ba daidai ba, lokacin Sallah ya yi shiyasa ya kama hanya ya fito.
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio ya gargadi Shugaban Hukumar EFCC, Olukoyede Ola da ya cire sunansa a misalin da ya ke yayin tantance shi a majalisa.
Sanatan Adamawa ta Arewa, Elisha Abbo ya nemi afuwar shugaban majalisar Dattawa, Godswill Akpabio kan zargin da ya yi na cewa akwai hannun Akpabio a hukuncin kotu.
Shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Ganduje ya shiga ganawar gaggawa da fusatattun 'yan majalisar jihar Ondo kan kokarin tsige mataimakin gwamna, Lucky Ayiedatiwa.
Shugaba Bola Tinubu ya nada sabon shugaban Hukumar ICPC, Dakta Adamu Aliyu wanda zai jagoranci hukumar wurin ci gaba da yaki da cin hanci a Najeirya.
Shugaba Bola Tinubu ya nada 'yar takarar sanata a jam'iyyar APC a mazabar Abuja, Adedayo Benjamins-Laniyi a matsayin sakatariyar mata a hukumar FCTA.
Rundunar 'yan sanda a jihar Ogun ta kama wani Fasto mai suna Oyenekan Oluwaseyi da wasu mutane uku da kokon kan Adam don yin tsafi na samun kudade.
Abuja
Samu kari