Abuja
Shugabar matar jam'iyyar PDP, Farfesa Stella Effan-Attoe ta riga mu gidan gaskiya a yau Lahadi 29 ga watan Oktoba, jam'iyyar ta yi martani kan mutuwar.
Kungiyar Shi'a a Najeriya ta tura muhimmin sako hade da gargadi ga Shugaba Tinubu kan yanke alaka da Isra'ila yayin da ta ke kai munanan hare-hare kan Gaza.
Majalisar wakilai ta Tarayya ta bukaci Gwamnatin Tarayya da ta cefanar da barikokin jami'an 'yan sanda don sake musu tsari da kuma inganta su a kasar.
Kusan watanni takwas bayan kai hari, ƴan bindiga sun kuma shiga rukunin gidajen Grow Homes da kw Kubwa a Abuja, sun sace ma'aurata da ƙarin mutum ɗaya.
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya ziyarci Shugaba Bola Tinubu a fadarsa da ke Abuja bayan samun nasara a kotun koli da aka yanke a jiya.
Majalisar wakilai ta Tarayya ta yi korafi kan yawan mabarata da ke cika musu ofisoshi da rokonsu kudade a kullum a harabar majalisar da kuma cikin ofisoshinsu.
Hukumar EFCC ta damke tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele kan zargin badakalar makudan kudade, wannan na zuwa ne awanni kadan bayan DSS ta sake shi.
Jigon APC kuma tsohon mataimakin shugaban jam'iyyar a Arewa maso Yamma, Salihu Lukman ya soki tsarin shugabancin jam'iyyar inda ya ce a hankali sun dawo PDP.
Wasu matasa sun yi ajalin wani mutum mai suna Alhaji Tijjani Yakubu kan zargin satar mazakuta a Abuja, likitoci sun tabbatar da mazakutar na nan.
Abuja
Samu kari