Abuja
Bayan rasuwar jarumin fina-finan Nollywood, tsohuwar mai tsaron ragar tawagar Super Falcons ta Najeriya, Bidemi Aluko-Olaseni ta riga mu gidan gaskiya.
Yayin da ‘yan Najeriya ke kokawa kan farashin siminti a kasar, kamfanin Dangote ya sanar da kazamar ribar da ya samu a bangaren a karshen shekarar 2023.
Rundunar sojin Najeriya ta gargadi Sunday Adeyemo wanda aka fi sani da Igboho kan irin kalaman da ya ke yi tun bayan dawowa Najeriya a ranar 22 ga watan Faburairu.
Yan bindiga sun kai sabon farmaki gundumar Kawu da ke karamar hukumar Bwari da ke babban birnin tarayya Abuja a ranar Alhamis inda suka yi awon gaba da mutane 23.
Majalisar dattawa ta aike da sakon gayyata ga ministan babban binrin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike da kwamishinan 'yan sandan Abuja, kan rashin tsaro a birnin.
A kokarinta na dakile harkar Kirpto, Gwamnatin Tarayya ta tsare shugabannin Binance a birnin Abuja inda ta ke zargin harkar na durkusar da tattalin arziki.
Yayin da ake fama da tsadar rayuwa da na kayan abinci, mutane a babban birnin tarayya Abuja sun hakura da cin nama inda suka koma siyan awara suna daurawa a abinci.
Yayin da ake cikin wani hali, Rundunar tsaron Najeriya ta yi gargadi kan ‘yan kasar da ke yawan tsine mata kan halin kunci da mutanen ke fama da shi.
Rundunar 'yan sanda a birnin Abuja ta yi nasarar kama wani kasurgumin dan ta'adda da ya addabi birnin da kewayenta bayan kama na farko a wancan mako.
Abuja
Samu kari