Abuja
Yayin da ake cikin wani hali a Najeriya, shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi wa matasa alkawarin ba su tallafi don rage radadin da ake ciki a ƙasar.
A ranar Talata, 27 ga watan Fabrairu, hugaban kungiyar kwadago ta kasa, Joe Ajaero ya jagoranci dubban masu zanga-zanga zuwa majalisar dokokin tarayya.
Alkalan alkalai na Najeriya, mai shari'a Olukayode Ariwoola, ya rantsar da sabbin alkalan Kotun Koli. Ariwoola ya ba su shawara kan gudanar da aikinsu.
Binciken da Legit Hausa ta yi a shafin yanar gizon ECOWAS ya nuna cewa har yanzu kasashen uku na cikin jerin sunayen mambobin kungiyar, yanzu sun koma 15.
An yi ta yada rahotannin cewa akwai yiwuwar yunkurin juyin mulki a fadar shugaban kasar Najeriya a daren jiya Lahadi 25 ga watan Faburairu a birnin Abuja.
Rahotanni sun tabbatar da cewa mummunan gobara ta tashi a gidan karamar ministan birnin tarayya, Abuja, Dr Mariya Mahmood da ke unguwar Asokoro a yau Lahadi.
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya kafa wani kwamitin da zai ke ba shi shawari kan tattalin arzikin kasa, musamman duba da yadda kasar ke ci gaba da baya.
‘Yan bindiga sun kashe daya daga cikin mutane bakwai da aka sace daga yankin Kuduru a Abuja bayan karbar naira miliyan 20, sun kuma yi barazanar kashe wasu.
Za a dauke wutar lantarki a wasu sassa na Abuja kamar Garki, Asokoro, Lugbe, Titin Airport, Gudu, Gaduwa, sassan Lokogoma, Apo, Kabusa, Guzape da Nepa Junction.
Abuja
Samu kari