Abuja
Shugaba Tinubu ya tsige Fegho Umunubo bisa zargin damfara a masana’antar kirkire-kirkire, gwamnati ta gargadi jama’a kada su ci gaba da hulɗa da shi.
Binciken kwa-kwaf ya tabbatar da gaskiya kan wasu bayanai da shafukan yanar gizo suke yada ikirarin cewa gwamnati za ta cire aljihu daga kayan ‘yan sanda.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ci tarar Abdullahi Ganduje, Shehu Sani da wasu manyan kasa tarar Naira miliyan 5 kan zargin aiki da fili ba bisa ka'ida ba.
Hukumar NiMet ta yi hasashen cewa ruwan sama zai sauka a wasu jihohin Arewa da Kudu, inda ake fargabar ambaliya za ta afku a Neja da Kogi a ranar Talata.
Bayan samun gawar wani mutum kusa da ofishin sakataren gwamnatin tarayya, Majalisar tarayya ta ce rahoton 'yan sanda ya nuna mutumin ma'aikaci ne kusa da majalisar.
Dakarun yan sanda sun fara bincike da aka tabbatar da mutuwar bako daga kasar Masar, Mohammed Saleh a daren ranar Juma'a 7 ga watan Satumba, 2025.
Kungiyar likitoci masu neman kwarewar aiki, ta tsunduma yajin aikin gargadi na kwanaki 7 a birnin tarayya, kan rashin biyan albashi, karancin ma'aikata da sauransu
Kungiyar Musulmi ta Al-Harakatul-Islamiyyah ta yi taro a birnin Ilorin da ke Kwara inda ta bukaci a saki Ramzy Abu Ibrahimda aka tsare ba tare da ka'ida ba.
NiMet ta yi hasashen iska mai karfi tare da ruwan sama a Arewa, da Kudancin Najeriya a ranar Juma’a, ta gargadi al’umma da su zama cikin shirin ambaliya.
Abuja
Samu kari