Abuja
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya yabawa 'yan Najeriya bisa hakuri da juriyar da suka kan gwamnatinsa a 'yan watanni shida da ta shafe kan mulki.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana cewa majalisar ce ta dakatar da Sanata Abdul Ningi, ba shi kadai ba bayan ya yi zargin cushe.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya sake taya Shugaba Bola Tinubu murnar cika shekaru 72 a duniya inda ya kira shi a waya na musamman tare da masa addu'o'i.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya taya Shugaba Bola Tinubu murnar cika shekaru 72 a duniya inda ya masa addu'ar samun tsawon rai da lafiya.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya umarci dattawa da kuma sarakunan kauyen Okuama da ke jihar Delta da su zakulo wadanda suka aikata wannan ta'asar a jihar.
Sanata Ali Ndume ya yi Allah wadai da karin kudin kujerar aikin hajji inda ya bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya biya cikon kudin ga maniyyata domin rage musu wahala.
Tsohon Ministan Sadarwa, Farfesa Isa Pantami da abokinsa, Femi Fani-Kayode sun ziyarci ofishin jakadancin Rasha domin jajanta musu kan harin ta'addanci.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya sake birkita 'yan siyasa yayin da ya yi ganawa ta musamman da shugabannin jam'iyyar APC da kuma na 'yan adawa.
Jigon jami'yyar NNPP, Buba Galadima ya ce ko sisin kwabo Janar Sani Abacha bai sata ba a lokacin mulkinsa inda ya ce ba a taɓa samun shugaban kasa irinsa ba.
Abuja
Samu kari