Abuja
Wata kotu mai zama a birnin tarayya Abuja ta ɗaure lebure watanni 15 a guda. gyaran hali ko tarar N40,000 bayan ya amsa laifin sata a masallaci a Asokoro.
An samu aukuwar wani mummunan hatsarin mota a kan titin hanyar Kaduna zuwa Abuja. Hatsarin ya yi sanadiyyar rasuwar mutum 10 yayin da wasu suka raunata.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya yi alkawarin cewa nan da wasu 'yan watanni masu zuwa, tattalin arzikin kasar nan zai farfado daga suman da ya yi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya yi buda baki tare da hafsoshin tsaro, mambobin majalisar zartaswa ta tarayya da shugabannin ma'aikatu a Villa.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana cewa ta iya yiwuwa wasu sojojin haya daga kasar waje ne suka shigo suka kashe sojoji 17.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour (LP), Peter Obi, ya bi sahun Musulmi a babban masallacin Juma’a na Maraba-Nyanya a Abuja domin ayi buda baki da shi.
Jam'iyyar APC reshen birnin Abuja ta bukaci Shugaban Tinubu ya gargadi Ministan Abuja, Nyesom Wike kan nada 'yan PDP mukamai madadin 'ya'yan jam'iyyar.
Wasu ɓarayin babura sun yi awon gaba da baburan jama'a yayin da ake tsaka da sallar tarawihi a kauyen Paso da ke ƙaramar hukumar Gwagwalada a Abuja.
A ranar Litinin ne Shugaba Tinubu, ya mika tutar jam’iyyar APC ga dan takarar gwamnan jihar Edo na jam’iyyar, Monday Okpebholo, da abokin takararsa, Dennis Idahosa.
Abuja
Samu kari